Labarai Gwamnatin Kano ta tabbatar da za ta yi adalci da sauraron ƙorafe-ƙorafen al’ummar da aikin magance zai zayar ƙasa zai shafa a Bulbula tare da biyan diyya Kwamishinan Muhalli da Sauyin Yanayi na jihar Kano kuma Shugaban Kwamitin Kula da Ayyuka na By Moddibo / April 17, 2025
Labarai Buba Galadima ya ƙaryata batun komawar Kwankwaso APC da Ganduje ya yi Wani babban jigo a jam’iyyar NNPP, Buba Galadima, ya karyata jita-jitar cewa tsohon dan takarar By Moddibo / April 17, 2025
Labarai NSCDC ta tura Jami’ai 415 a Zamfara don tabbatar da tsaro lokacin bukukuwan Easter Daga Sani Ibrahim Maitaya Rundunar tsaron farin kaya ta Najeriya (NSCDC) reshen jihar Zamfara ta By Moddibo / April 17, 2025
Labarai Ƴansandan Najeriya Najeriya sun cafke mutum biyu kan rikicin baya-bayan nan da ya afku a jihar Filato Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta bayyana cewa bincike na farko da ayyukan da suka biyo By Moddibo / April 17, 2025
Labarai Shugaba Tinubu ya ƙaddamar da sabon kwamitin ƙidaya Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya kaddamar da wani babban kwamiti don sa ido kan By Moddibo / April 16, 2025
Labarai Ƴansandan Najeriya sun ƙi karɓar cin hancin naira miliyan 1 jihar Katsina sun kuma cafke waɗanda ake zargin Rundunar ‘Yan Sanda ta jihar Katsina ta samu nasarar cafke wasu mutane biyu da ake By Moddibo / April 16, 2025
Labarai Me ya sa ƴan Majalisar Wakilai su ka gayyaci Gwamnan riƙon ƙwarya na jihar Rivers? Kwamitin wuccen gadi na Majalisar Wakilai kan lura da harkokin jihar Rivers, ya gayyaci mai By Moddibo / April 16, 2025
News “Ina kira ga Tinubu ya dakatar da duk abin da ya ke yi a Faransa, ya dawo gida da gaggawa domin warware matsalolin rashin tsaro”-Peter Obi Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party a zaben 2023 Peter Obi, ya bukaci By Moddibo / April 16, 2025
Labarai Abin da ya sa Matatar Dangote rage farashin Man Fetur Kamfanin Dangote na tace man fetur ya sanar da wani sabon farashi na Premium Motor By Moddibo / April 16, 2025
Siyasa “Haɗakar da ake ƙirƙira da nufin ƙalubalantar Tinubu a 2027 za ta rushe nan ba da daɗewa ba”-Ganduje Shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa Abdullahi Ganduje, ya yi zargin cewa jam’iyyar NNPP “ta mutu”. By Moddibo / April 16, 2025
Siyasa Wike ya tabbatar da Fubara zai koma kujerar Gwamnan Rivers in ya nemi afuwa Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja Nyesom Wike, ya ce Gwamnan jihar Rivers da aka dakatar By Moddibo / April 16, 2025
Labarai Kotu a Kano ta ɗage yanke hukunci kan shari’ar da ake yi wa tsohon Gwamnan jihar Ganduje Wata Babbar Kotu ta jihar Kano a ranar Talata, ta ɗage yanke hukunci kan shari’ar By Moddibo / April 15, 2025
Labarai An ƙara samun hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya da kashi 24.23 a watan Maris Yawan hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya ya karu zuwa kashi 24.23 a cikin dari a By Moddibo / April 15, 2025
Labarai Kotun jihar Kwara ta tsare mutane biyar bisa zargin hallaka wata ɗaliba bayan sun yi mata fyaɗe suka sassarata. Wata babban Kotun jihar Kwara, ƙarkashin mai shari’a Justice Hannah Ajayi ta tsare Abdulrahaman Bello By Moddibo / April 15, 2025
Labarai Hukumar Jin Dadin Alhazzai ta jihar Niger ta fara rarraba unifom da wasu kayayyaki ga mahajjata Hukumar Jin Dadin Alhazzai ta jihar Niger ta fara rarraba unifom da kuma karamar jakka By Moddibo / April 15, 2025
Labarai Jami’ar Tarayya da ke Oye Ekiti ta naɗa sabon shugaba bayan tsige na kai kan zargin lalata Kwamitin Gudanarwa na Jami’ar Tarayya da ke Oye Ekiti (FUOYE) ya nada Farfesa Olubunmi Shittu, By Moddibo / April 15, 2025
Wasanni Tsohon ɗan wasan Najeriya Utaka ya buƙataci ƴan wasan Super Eagles su jajarice dan kai wa ga buga Kofin Duniya Tsohon dan wasan Super Eagles na Najeriya John Utaka, ya bukaci ‘yan wasan kungiyar da By Moddibo / April 15, 2025
Labarai Majalisar Matasa ta Arewacin Najeriya ta yi Allah-wadai da hallaka mutum 51 a jihar Filato Majalisar Matasa ta Arewacin Najeriya ta yi Allah-wadai da sabon tashe-tashen hankulla da suka barke By Moddibo / April 15, 2025
Labarai Yan Najeriya sun tafka asarar tiriliyan 1.3 daga asusun masu zuba jari na CBEX a daga ranar Litinin ‘Yan Najeriya a dandalin sada zumunta da dama sun fara bayyana asarar da suka yi, By Moddibo / April 15, 2025
Labarai Tsohon mai horar da ƙungiyar ƙwallon ƙafar Najeriya Christian Chukwu ya rasu Tsohon mai horar da ƙungiyar kwallon ƙafar Najeriya Super Eagles Christian Chukwu ya mutu a By Moddibo / April 12, 2025
Labarai EFCC ta gurfanar da wasu mutum biyu kan zargin damfara da sunan A’A Rano Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ta gurfanar da wasu mutane biyu a By Moddibo / April 11, 2025
Labarai APC ta rufe hedkwatarta da ke Abuja. Jam’iyyar APC mai mulki a ranar Alhamis ta sanar da rufe hedikwatar ta ta kasa By Moddibo / April 11, 2025
Labarai An hallaka mutum 1 wani kuma ya jikkata kan zargin satar kare a jihar Bauchi. Rundunar ‘Yan Sandan jihar Bauchi ta fara farautar wasu matasa da ake zargi da daukar By Moddibo / April 11, 2025
Labarai Ɗiyata “ta yi aiki wa Buhari shekaru huɗu a ofishin Osinbajo ba tare da ko kwabo ba-Buba Galadima Buba Galadima wani jigo a jam’iyyar NNPP kuma ƙusa a gidan Kwankwasiyya, ya bayyana yadda By Moddibo / April 10, 2025
Labarai Arewacin Najeriya ya fi Kudanci samun muƙaman Gwamnatin Tarayya- Fadar Shugaban Ƙasa Fadar Shugaban Ƙasa ta kare tsarin naɗe-naden mukamai da Shugaba Bola Tinubu ya yi, tana By Moddibo / April 10, 2025
Labarai NLC ta nuna damuwa kan ƙin biyan sabon albashi mafi ƙanƙanta na Naira 70,000 da wasu gwamnonin Najeriya ke yi Ana nuna damuwa cewa har yanzu gwamnoni Ashiru da biyu sun kaucewa biyan sabon albashin By Moddibo / April 10, 2025
Labarai Ana zargin makiyaya sun hallaka manoma biyu a jihar Benue. Wasu mutane dauke da makamai da ake zargin makiyaya ne sun kashe manoma biyu, a By Moddibo / April 10, 2025
Labarai Sabon harin Isra’ila a Gaza ya yi ajalin mutum 35 tare da jikkata wasu 55. Harin da Isra’ila ta kai sau da dama kan gine-gine a unguwar Shujayea na birnin By Moddibo / April 10, 2025
Ra'ayi “Ya kamata iyaye su dinga sanar da ƴaƴansu mata cewa aure ibada ne ba holewa ba”-Muhammad Fatihu Maisikeli Daga Muhammad Fatihu Maisikeli Godiya ta tabbata ga Allah tsira da aminci su tabbata ga By Moddibo / April 10, 2025
Labarai Masu garkuwa da mutane sun nemi kuɗin fansa na Naira miliyan 100 domin sakin Fasto a jihar Kaduna. Masu garkuwa da mutane sun nemi kudin fansa na Naira miliyan 100 domin sakin Fasto By Moddibo / April 10, 2025
Labarai Jami’an tsaro a Zamfara sun ƙaddamar da farautar Ƴanbindiga a wani yankin jihar bayan sun yi ajalin mutum biyu tare da sace wasu 26. Jami’an tsaro sun kaddamar da farautar Ƴanbindiga a ƙaramar hukumar Kaura Namoda ta jihar Zamfara, By Moddibo / April 9, 2025
Labarai Gwamnatin Cross River ta gargadi shugabannin ƙananan hukumomin jihar kan biyan albashin malaman makaranta. Kwamishinan Ilimi na jihar Cross River Stephen Odey, Associate Farfesa, ya gargadi shugabannin ƙananan hukumomi By Moddibo / April 9, 2025
Labarai Babban Bankin Najeriya ya samun ƙarin kuɗaɗen shiga da ya kai dala biliyan 6.83 a shekarar 2024. Babban Bankin Najeriya (CBN) ya bayyana samun karin kudaden shiga daga ma’aunin biyan kuɗi (Balance By Moddibo / April 9, 2025
Labarai Peter Obi ya gode wa Ƴansanda kan janye gayyatar da su ka yi wa Sarki Sunusi. Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar Labour ya yaba wa rundunar ‘Yan Sandan Najeriya, By Moddibo / April 7, 2025
Labarai SERAP ta buƙaci Tinubu da ya ƙi amincewa da bashin dala biliyan $1.08 da Bankin Duniya ya amince da shi kwanan nan. Kungiyar Kare tattalin arziki (SERAP) ta bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya ƙi amincewa da By Moddibo / April 7, 2025
Labarai Wani mayaudari ya damfari Bobrisky Dalar Amurka 990. Sanannen ɗan kwalliyar nan kuma mashahurin ɗan nishaɗi na Najeriya Okuneye Idris Olanrewaju, wanda aka By Moddibo / April 7, 2025
Labarai Rasuwar Sheikh Idris: mun “fawwala komai ga Allah maɗaukakin Sarki”- Gwamnan jihar Bauchi. Gwamnan jihar Bauchi Sen. Bala Abdulkadir Mohammed, ya miƙa sakon ta’aziyarsa bisa rasuwar Dr. Idris By Moddibo / April 4, 2025
Labarai Kotun koli ta soke hukuncin da ya bai wa tsagin da ke adawa da Obi a jam’iyyar LP nasara Kotun Koli ta rushe hukuncin Kotun Daukaka Kara da ke Abuja, wanda ya amince da By Moddibo / April 4, 2025
Labarai APC ta ƙaryatajita-jitar sauya Shettima a matsayin Mataimakin Shugaban kasa a 2027 Jam’iyyar APC, ta musanta rade-radin da ke cewa akwai sabani tsakanin Shugaba Bola Ahmed Tinubu By Moddibo / April 4, 2025
Labarai Hakeem Baba ya sauka daga muƙamin mai bai wa Tinubu shawara ta musamman kan al’amuran siyasa. Wasu majiyoyi daga fadar shugaban kasa ta tabbatar da cewa mai ba Shugaban Ƙasa Bola By Moddibo / April 4, 2025
Labarai Hukuncin kotun sauraron ƙorafi kan zaɓen jihar Edo “babban kuskure ne da tauye adalci”-PDP Shugabancin jam’iyyar PDP na ƙasa ya bayyana hukuncin da Kotun sauraren ƙararrakin Zaɓen Gwamnan jihar By Moddibo / April 4, 2025
Labarai Babu wani gurbi a gidan gwamnatin Delta cewar Dennis Guwor ga ƴan takarar gwamnan jihar. Shugaban Majalisar Dokokin jihar Delta Hon. Dennis Guwor, ya bayyana cewa babu wani gurbi a By Moddibo / April 4, 2025
Labarai Jam’iyyar AA ta goyi bayan hukuncin kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Edo Kwamitin Gudanarwa na Kasa na jam’iyyar A. A ya yaba da hukuncin da Kotun sauraren By Moddibo / April 4, 2025
Labarai Sanata Natasha ta ce nan ba da jimawa ba za ta bayyana hojjojinta kan zargin cin zarafin da ta yi wa Akpabio. Sanatar da aka dakatar mai wakiltar yankin Kogi ta tsakkiya Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, ta bayyana By Moddibo / April 4, 2025
Labarai Hedkwatar tsaron Najeriya ta musanta ficewar Nijar daga rundunar hadin gwiwa ta MNJTF. Hedkwatar Tsaro ta karyata rahotannin da ke cewa Jamhuriyar Nijar ta janye daga Rundunar Hadin By Moddibo / April 3, 2025
Labarai CBN ya ƙaryata fitar da takardun kuɗi ƴan dubu 5 da dubu 10 Babban Bankin Najeriya (CBN) ya musanta fitar da wata takarda, da ke sanar da samar By Moddibo / April 3, 2025
Labarai Gwamnatin jihar Kebbi ta musanta yi wa ƴan luwaɗi da maɗigo rajista a jihar. Gwamnatin jihar Kebbi ta karyata zargin cewa jihar tana da mutane dubu goma sha biyar By Moddibo / April 3, 2025
Labarai Ɗan banga ya harbe kansa a ƙoƙarin bin wanda ake zargi da aikata laifi a Abuja. Wani ɗan banga da ke aiki a unguwar Dei-Dei a cikin Karamar Hukumar Bwari ta By Moddibo / April 3, 2025
Labarai Sarkin Musulmi ya shawarci gwamnonin Najeriya da su kawar da bambanci tsakanin ƴan asalin jiha da baƙi. Mai alfarma Sarkin Musulmi Muhammad Sa’ad Abubakar, ya yi kira ga gwamnonin jihohi a fadin By Moddibo / April 3, 2025
Labarai Sojojin Najeriya sun yi nasarar rage ayukkan ƴan ta’adda a jihohin Kebbi da Zamfara. Sojojin Runduna ta ɗaya karkashin shirin Operation Fansar Yamma, sun samu gagarumar nasara wajen rage By Moddibo / April 3, 2025
Labarai Yansandan jihar Legas sun rushe wani gida da ake koyar da damfarar internet. Rundunar ‘yan sandan jihar Lagas ta fallasa tare da rushe wata haramtacciyar cibiyar koyar da By Moddibo / April 3, 2025
Labarai Sarkin Zazzau ya gargaɗi masu rike da sarautar gargajiya shiga duk wata badaƙala da ta shafi fileye. Gwamnan jihar Kaduna Sanata Uba Sani, ya gargadi sarakunan gargajiya a jahar da su daina By Moddibo / April 3, 2025
Labarai Jiga-jigan ƴan siyasar jihar Katsina za su shiga ƙawancen Atiku don kayar da Tinubu a zaɓen 2027. Wasu jiga-jigan jam’iyyar PDP a jihar Katsina sun kuduri aniyar haɗa wani kawancen jam’iyyun adawa, By Moddibo / April 3, 2025
Labarai Ƙudirin dokar da ke neman samar da Ofishin Firainista a matsayin Shugaban Gwamnati a Najeriya ya wuce karatu na 2 a majalisar wakilai. Majalisar Wakilai a ranar Alhamis ta amince da karatu na biyu na dokar da ke By Moddibo / March 28, 2025
Labarai Jami’an tsaro sun kama ɗalibai 59 a jihar Oyo Rundunar ‘Yan Sanda ta jihar Oyo ta kama dalibbai 59 na Makarantar Fasaha ta Gwamnati By Moddibo / March 25, 2025
Labarai An dawo da ƴan Najeriya kusan 1000 gida daga ƙasar Libiya a farkon 2025 kawai Fiye da ‘yan Najeriya 956 ne aka dawo da su daga Libya a cikin farkon By Moddibo / March 25, 2025
Siyasa Jam’iyyar SDP ta ce ba za ta shiga wata haɗaka ba a zaɓen 2027. Jam’iyyar Social SDP a ranar Litinin ta bayyana cewa, ba za ta shiga kowace hadaka By Moddibo / March 25, 2025
Siyasa Ƙaramin Ministan Gidaje da Ci gaban Birane Yusuf Ata ya gargaɗi Kwankwaso kan batun jihar Rivers. Kara zamin Ministan Gidaje da Ci gaban BiraneYusuf Abdullahi Ata, ya soki dan takarar shugaban By Moddibo / March 23, 2025
Rahoto Sarakunan birnin Kano biyu da ke taƙaddama kan sarautar birnin sun ƙudiri aniyar yin hawan Sallah. Bisa ga al’adar Masarautar Kano duk shekara cikin bukukuwan Sallah ta kan shirya hawan Sallah By Moddibo / March 22, 2025
Labarai Masarautar Bauchi ta yi amai ta lashe kan soke hawan Sallah. A jihar Bauchi Majalisar Masarautar Bauchi ta janye soke hawan Sallah da ta yi a By Moddibo / March 22, 2025
Labarai Kwastam ta kwace kuɗi kimanin naira biliyan 289 da aka boyi a katon ɗin yoghurt a Filin Jirgin Saman Abuja Hukumar Kwastam ta Najeriya ta kama wani adadin kuɗi har dala dubu dari daya da By Moddibo / March 22, 2025
Labarai Fasinjojin wata mota huɗu sun riga mu gidan gaskiya wasu kuma sun jikkata a jihar Borno. Mutum hudu sun rasa rayukan su, yayin da wasu hudu suka jikkata bayan wani abu By Moddibo / March 22, 2025
Siyasa NNPP ta nesanta ta da Kwankwasiyya da su ƙungiyoyi ta na mai gargadin su dena bayyana kansu a matsayin cikakkun ƴaƴan jam’iyyar. Jam’iyyar NNPP mai kayan marmari ta nesanta kanta daga ƙungiyoyin Kwankwasiyya da The National Movement By Moddibo / March 22, 2025
Labarai Yan Sandan Jihar Kaduna sun kama Ƴan Daba bisa zargin kai wa masu ibadar Sallar Tahajjud hari. Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta ce ta kama ‘yan daba 12 da suka kai By Moddibo / March 21, 2025
Labarai Kotun Ƙoli ta raba gardama kan rikicin Sakataren jam’iyyar PDP na tarayyar Najeriya. Kotun Koli ta ayyana Samuel Anyanwu na hannun daman Ministan Babban Birnin Tarayya, a matsayin By Moddibo / March 21, 2025
Labarai Gwamanti ta soke hawan Sallah a masarautar Bauchi Yayin da wasu al’ummar musulmi ke shirin bukukuwan Sallah bayan kammala Azumi 29 ko 30 By Moddibo / March 21, 2025
Labarai An yi jana’izar Alhaji Nasiru Ahli a birnin Kano, in da al’umma ke alhinin rashinsa Marigayi Alhaji Nasiru Ahli, ya rasu ne a daren ranar Juma’ar nan bayan ya yi By Moddibo / March 21, 2025
Labarai Jami’an tsaro sun cafke masu garkuwa da mutane a jihar Filato. Jami’an tsaro sun kama wasu masu garkuwa da mutane da ke aikata laifi a karamar By Moddibo / March 21, 2025
Labarai An sace jami’in Hukumar Kiyaye Haddura ta Najeriya FRSC a jihar Benue Hukumar Kiyaye Hadurra ta Kasa (FRSC) reshen jihar Benue, ta tabbatar da sace daya daga By Moddibo / March 21, 2025
Labarai Abin da ya sa Kotun Ɗaukaka Ƙara ta yi fatali da ƙarar da ke neman haramta naɗin Sarkin Zazzau Bamalli. Daga Mu’azu Abubakar Albarkawa Kotun daukaka kara da ke zaman ta a Kaduna a ranar By Moddibo / March 21, 2025
Labarai Gwamnatin Bauchi ta bayyana damuwarta kan kamun da EFCC ta yi wa Akanta Janar na jihar. Gwamnan jihar Bauchi Bala Mohammed ya bayyana cafke Akanta Janar na jihar Sirajo Jaja, da By Moddibo / March 21, 2025
Labarai EFCC na binciken Gwamnan Bauchi Bala ta kuma kama Akanta Janar na jihar kan zargin badaƙar biliyan 70. Jami’an Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) sun kama Sirajo Jaja, Akanta Janar By Moddibo / March 20, 2025
Labarai El-rufai ya buƙaci Tinubu ya dawo da gwamnan jihar Rivers da ya dakatar. Tsohon gwamnan jihar Kaduna kuma jigo a jam’iyyar SDP Malam Nasir El-Rufai, ya bukaci Shugaba By Moddibo / March 20, 2025
Labarai Matakin dakatar da Fubara “wuce gona da iri ne da kuma barazana ga dimokuradiyya da ƴancin jama’a”-Sahel Kungiyar Matasa ta Sahel masu rajin samar da Kyakkyawan jagoranci da Wayar da Kan Jama’a, By Moddibo / March 19, 2025
Labarai Ƙungiyar Lauyoyin Najeriya NBA ta soki shugaba Tinubu kan saka dokar ta ɓaci a jihar Rivers. Kungiyar Lauyoyin Najeriya (NBA) ta soki ayyana dokar ta-baci a jihar Rivers da Shugaba Bola By Moddibo / March 19, 2025
Labarai Hukumar Kwastam reshen Apapa ta jihar Legas ta samar da kudaden shiga na Naira biliyan 18.9 a rana guda. Hukumar hana fasa kwabri ta Najeriya reshen Apapa, ta bayyana cewa ta samar da kudaden By Moddibo / March 18, 2025
Labarai PSC, ta amince da ƙarin girma ga Kwamishinonin Ƴan Sandan Najeriya guda 20, da Mataimakan Kwamishinoni 19 Hukumar Kula da Ayyukan ‘Yan Sanda (PSC), ta amince da karin girma ga kwamishinonin ‘yan By Moddibo / March 18, 2025
Labarai An samu raguwar hauhawar farashin kayayyakin masarufi mafi girma cikin shekaru 10 a Najeriya -NBS Hukumar Kididdiga ta Najeriya ta bayyana cewa hauhawar farashi a kasar ya ragu zuwa kashi By Moddibo / March 18, 2025
Labarai Gwamnatin Kano za ta gyara gine-ginen masallatan Juma’ar jihar. Gwamnan jihar Kano da ke Arewacin Najeriya Abba Kabir Yusuf, ya bayyana aniyar gwamnatin sa By Moddibo / March 17, 2025
Labarai Gwamna Fubara na Rivers na fuskantar tsige wa daga Majalisar Dokokin jihar. Majalisar Dokokin jihar Rivers ta gabatar da sanarwar zargin aikata ba dai-dai ba ga Gwamna By Moddibo / March 17, 2025