Daga Suleman Ibrahim Modibbo
Mazauna unguawar Dala da ke karamar hukumar Dala a jihar Kanon Arewacin Najeriya, sun koka kan wani gidan Dambe da suka yi zargin wasu mutane da ba su san, ko su waye ba, sun fara ginawa a cikin Dutsen Dala, lamarin da suka ce zai iya jafa su cikin wani yanayi na rashin tsaro da lalacewa tarbiya.
Ita ma dai hukumar kula da tarihi da al`adu ta jihar kano ta ce bata da masaniya kan gina gidan damban.
Ga karin bayani
DALA DAMBE MARTABA FM
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Ƴansanda sun tsare wani mutum bisa zargin kashe wata mata a jihar Edo.
-
Dokin rundunar Sojin Najeriya mai muƙamin Sajan ya mutu a Kaduna.
-
Ɓarawo ya mutu yayin da ya ke ƙoƙarin sata a cikin Taransifoma.
-
Yansadan jihar Adamawa sun fara bincike kan wasu mutum 2 da zargin sun yi wa yara mata biyu Fyade.
-
Yayin da Ƴansandan Kano su ka gargaɗi al’umma kan shiga cunkoso saboda barazanar tsaro gwamnatin jihar ta ce taron Mauludin Shehu Inyass ya na nan daram.