Wasu rahotanni daga jihar Jigawa na nuni da cewa, an samu ƙarancin mutane da za su kaɗa ƙuri’a a zaɓen ƙananan hukumomi da ke gudana a yau Asabar a jihar Jigawa.
Daily Trust ta lura cewa yayin da jami’an tsaro da na zaɓe su ka kasance a wasu rumfunan zaɓe, an bar su da jiran kayan zaɓen domin har zuwa wasu awanni al’umma ba su fito kada kuri’a ba.
A cewar Trust, haka abin yake a mazabar Jigawar Tsada, inda ma’aikatan zabe ke zaune tsuru-tsuru su na tsimayen masu zaɓe.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
An Sake Kama Wani Mutum Da Bindigogi A Yayin Da Trump Ke Yaƙin Neman Zaɓe.
-
An Ba Wa Ganduje Wa’adin Kwanaki 7 Ya Sauka Daga Shugabancin Jam’iyyar APC.
-
“Ku tabbatar cewa ba a sake kawo taliya mutane sun karɓa ba”-Kwankwaso.
-
Amnesty Ta Nemi A Saki Ɗan PDPin Da Ke Tsare A Sokoto Kan Wallafa Bidiyon Gwamna Da Matarsa.
-
Aikin Da Aka Yi Na Gyaran Bakarantu Ba Gwamnatin Kano Ce Ta Yi Ba, Kuɗin AGILE Ne Na World Bank-Ƙiru.