Daga Zainab Adam Alaramma
Wani rahoto da majalisar ɗinkin Duniya ta fitar na shakarar 2023 ya ce, har yanzu ana ci gaba da samun kisan mata a hannun abokan zamansu ko ‘yan uwansu, kuma matsalar na ƙara ƙaruwa a sassan duniya daban-daban.
BBC ta rawaito cewa, binciken ya nuna cewa a faɗin duniya baki ɗaya an kashe mata da ‘yan mata 85,000 da niyya a shekarar 2023.
Hukumar EFCC ta ba wa jami’anta umarnin bincikar gwamnonin da ke kan mulki.
Trump Na Gaba-Gaba A Sakamakon Zaɓen Amurka.
Amnesty Ta Nemi A Saki Ɗan PDPin Da Ke Tsare A Sokoto Kan Wallafa Bidiyon Gwamna Da Matarsa.
Matsalar ta fi kamari a yankin Afirka, in da ta kasance kan gaba wajen yawan cin zarafin mata, da takan kai har da kisan matan, a tsakanin abokan zama ko danginsu.
Ranar 25 ga watan Nuwamba dai ita ce ranar da Majilisar Ɗinkin Duniya ta waje domin yaƙi da cin zarafin mata.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Gwamnatin Kano ta tabbatar da za ta yi adalci da sauraron ƙorafe-ƙorafen al’ummar da aikin magance zai zayar ƙasa zai shafa a Bulbula tare da biyan diyya
-
Buba Galadima ya ƙaryata batun komawar Kwankwaso APC da Ganduje ya yi
-
NSCDC ta tura Jami’ai 415 a Zamfara don tabbatar da tsaro lokacin bukukuwan Easter
-
Ƴansandan Najeriya Najeriya sun cafke mutum biyu kan rikicin baya-bayan nan da ya afku a jihar Filato
-
Shugaba Tinubu ya ƙaddamar da sabon kwamitin ƙidaya