Daga Suleman Ibrahim Modibbo
An dai kwashe fiye da shekara ɗaya ana gwabza rikici a Lebanon tsakanin Isra’ila da ƙungiyar Hizbullah.
BBC ta rawaito, Isra’ila za ta janye dakarunta na tsawon kwana sittin.
Wani Babban Kwamandan Sojin Isra’ila Ya Baƙunci Lahira A Gaza.
Hezbollah Ta Fatattaki Sojojin Isra’ila A Ƙoƙarinsu Na Kutsawa Lebanon.
Ƙungiyar Hezbollah Ta Harba Rokoki Kan Runbun Jiyar Makaman Isra’ila A Tsakar Daren Jiya.
Sai dai duk da wannan yarjejeniya da aka cimmawa, Isra’ila ta gargaɗi dubun dubatar mazauna yankunan iyakokin Lebanon da rikicin ya raba da muhallansu da cewa har yanzu babu tabbas kan tsaronsu.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Dokin rundunar Sojin Najeriya mai muƙamin Sajan ya mutu a Kaduna.
-
Ɓarawo ya mutu yayin da ya ke ƙoƙarin sata a cikin Taransifoma.
-
Yansadan jihar Adamawa sun fara bincike kan wasu mutum 2 da zargin sun yi wa yara mata biyu Fyade.
-
Yayin da Ƴansandan Kano su ka gargaɗi al’umma kan shiga cunkoso saboda barazanar tsaro gwamnatin jihar ta ce taron Mauludin Shehu Inyass ya na nan daram.
-
Wata gobarar tankar fetur ta ƙone direbanta a Ibadan.