Daga Suleman Ibrahim Modibbo
Jam’iyyar APC a jihar Kano, ta bukaci hukumar EFCC, da ta kaddamar da bincike kan abin da ta kira “badaƙala” ta baya-bayan nan da ta shafi kashe kuɗaɗen da ake zargin na kwangilar samar da magunguna ga kananan hukumomi 44 na jihar.
Hakan ya biyo bayan bidiyon da Ɗan Bello ya saki ne, wanda ake zargin ana yin abin da bai dace ba wajen siyen magunguna a ƙananan hukumomin, tare da kefe wani kamfani ana bashi kwangilar.
Tini dai gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf, ya bayar da umarni a yi bincike kan lamarin ya na mai cewa bashi da masaniya kan batun.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
An Sake Kama Wani Mutum Da Bindigogi A Yayin Da Trump Ke Yaƙin Neman Zaɓe.
-
An Ba Wa Ganduje Wa’adin Kwanaki 7 Ya Sauka Daga Shugabancin Jam’iyyar APC.
-
A Yau Asabar Ne Ake Zaɓen Ƙananan Hukumomin Jihar Jigawa.
-
“Ku tabbatar cewa ba a sake kawo taliya mutane sun karɓa ba”-Kwankwaso.
-
Amnesty Ta Nemi A Saki Ɗan PDPin Da Ke Tsare A Sokoto Kan Wallafa Bidiyon Gwamna Da Matarsa.