Daga Suleman Ibrahim Modibbo
Wasu rahotanni a Najeriya na cewa jami’an hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) sun kama shugaban kungiyar ƙwadago ta Najeriya (NLC) Joe Ajaero.
Biyan kudin fansa ba ya hana ƴan bindiga kashe wanda aka yi garkuwa da shi – Gwamna Radda.
Ba ƙwace motocin sojoji ƴan bindiga su ka yi ba – Mazauna Zamfara.
DSS Sun kama Ajaero ne a filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja a safiyar ranar Litinin, yayin da yake shirin tashi zuwa ƙasar Ingila domin gudanar da wani aiki a hukumance sai DSS ta dauke shi.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Peter Obi ya gode wa Ƴansanda kan janye gayyatar da su ka yi wa Sarki Sunusi.
-
SERAP ta buƙaci Tinubu da ya ƙi amincewa da bashin dala biliyan $1.08 da Bankin Duniya ya amince da shi kwanan nan.
-
Wani mayaudari ya damfari Bobrisky Dalar Amurka 990.
-
Rasuwar Sheikh Idris: mun “fawwala komai ga Allah maɗaukakin Sarki”- Gwamnan jihar Bauchi.
-
Kotun koli ta soke hukuncin da ya bai wa tsagin da ke adawa da Obi a jam’iyyar LP nasara