Daga Fatima Suleiman Shu’aibu
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci zama na musamman tare da wasu daga cikin ƴan majalisar wakilai ta ƙasa da suka fito daga jihar Kano a daren ranar Asabar.
Gwamnan wanda ya samu wakilcin mataimakinsa, Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo, ya tattauna da su ne akan batun kudirin dokar haraji da Gwamnatin tarayya ƙarƙashin jagorancin shugaba Bola Ahmed Tinubu tabke neman majalisun tarayya su amince mata.
Gwamnatin Kano ta dawowa da Jami’ar Yusuf Maitama University sunanta na asali Northwest University.
Gwamnan Abba ya zargi gwamnatin Ganduje da cin hanci da rashawa da gazawa wajen tsara birane.
Mai maganin gargajiya ya harbi kansa yayin gwajin maganin bindiga a Abuja.
Rahotanni na nuni da cewa, Gwamnatin jihar Kano tare da yan majalisar, basu gamsu da kudirin dokar ba, wacce masana ke ganin zata haifar da matsaloli da dama ta fuskar mulkin al’umma, musamman a Arewacin Nigeria.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Dokin rundunar Sojin Najeriya mai muƙamin Sajan ya mutu a Kaduna.
-
Ɓarawo ya mutu yayin da ya ke ƙoƙarin sata a cikin Taransifoma.
-
Yansadan jihar Adamawa sun fara bincike kan wasu mutum 2 da zargin sun yi wa yara mata biyu Fyade.
-
Yayin da Ƴansandan Kano su ka gargaɗi al’umma kan shiga cunkoso saboda barazanar tsaro gwamnatin jihar ta ce taron Mauludin Shehu Inyass ya na nan daram.
-
Wata gobarar tankar fetur ta ƙone direbanta a Ibadan.