Daga Ummahani Ahmad Usman
Gwamnan Jihar Kogi da ke tsakiyar Najeriya, Yahaya Bello, ya hana sanya takunkumin rufe fuska da bayar da umarnin rufe gidajen karuwai a fadin jihar.
Wannan dai wani mataki ne da zai kawo karshen rashin tsaro a jihar domin bayar da damar ganin cikakkiyar fuskar kowa domin magance matsalar tsaro.
Wannan umarni ya biyo bayan matsalolin tsaro da ake samu a wasu sassan jihar.
BBC Hausa ta rawaito cewa, gwamna Bello ya bayar da umarni ne ranar Talata a Lokoja yayin taro da sarakunan gargajiya na jhar.
Gwamnatin Kano Ta Yiwa Sheikh Qaribullahi Kabara Kyautar Fili.
Gomnatin jihar Zamfara ta mika tallafi ga wadanda Iftila’in ‘Yan bindiga ya ritsa dasu a jihar.
Kano: Cikin Kwanaki Biyu Mutum 12 Sun Kamu Da Korona.
Gwamnan ya bayar da umarnin rusa yankunan da ake kama-wuri-zauna da ke Lokoja, Osara, Zango, Itobe, Obajana, da wasu sassan jihar.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Har yanzu ina matuƙar son Buhari, in ji fasinjan da ya kuɓuta daga hannun ƴan bindiga.
-
Kotu Ta Yi Fatali Da Buƙatar Abdujabbar Kan Neman Sauya Masa Kutu.
-
Kano: Matashiya Yar Shekara 16 Ta Rataye Kanta A Daki.
-
Sojojin Najeriya Na Farauta Waɗanda Suka Hausawa A Jihar Imo.
-
Kano: Ƴan Sanda Sun Kwace Kwayar Tramadol Kimanin Ta Naira Miliyan Ashirin Da Biyar.