Daga Ummahani Ahmad Usman
Gwamnan Jihar Kogi da ke tsakiyar Najeriya, Yahaya Bello, ya hana sanya takunkumin rufe fuska da bayar da umarnin rufe gidajen karuwai a fadin jihar.
Wannan dai wani mataki ne da zai kawo karshen rashin tsaro a jihar domin bayar da damar ganin cikakkiyar fuskar kowa domin magance matsalar tsaro.
Wannan umarni ya biyo bayan matsalolin tsaro da ake samu a wasu sassan jihar.
BBC Hausa ta rawaito cewa, gwamna Bello ya bayar da umarni ne ranar Talata a Lokoja yayin taro da sarakunan gargajiya na jhar.
Gwamnatin Kano Ta Yiwa Sheikh Qaribullahi Kabara Kyautar Fili.
Gomnatin jihar Zamfara ta mika tallafi ga wadanda Iftila’in ‘Yan bindiga ya ritsa dasu a jihar.
Kano: Cikin Kwanaki Biyu Mutum 12 Sun Kamu Da Korona.
Gwamnan ya bayar da umarnin rusa yankunan da ake kama-wuri-zauna da ke Lokoja, Osara, Zango, Itobe, Obajana, da wasu sassan jihar.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Fararen Hula Na Cikin Mawuyacin Hali A Sudan.
-
Kwacen Waya: Zamu Kori Masu Siyen Wayar Sata Daga Kasuwar Mu- Farm Center.
-
Sojoji Sun Kashe Wani Fitaccen Ɗan Bindiga A Kaduna.
-
Rundunar Ƴan Sandan Jihar Kano Ta Gargadi Mazauna Jihar Kan Atisayen Harbin Bindiga A Kalebawa.
-
Ba Zamu Lamunci Daba Da Shaye-Shaye A Unguwarmu Ba- Al`Ummar Dala.