October 16, 2024

Gwamnatin Jihar Adamawa Za Ta Tantance Ma’aikata.

Daga Nuruddeen Usman Ganye

Gwamnan Kano jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri ya bayar da umarnin cewa duk ma’aikatan da ke aiki a ma’aikatun gwamnati da su gaggauta gabatar da takardun karatun su, domin tantance su.

Gwamnan ya bada umarnin ne a wata sanarwa da ya fitar a ranar Alhamis ta hannun babban sakataren yada labaran sa, Humwashi Wonosikou.

Ga cikakken rahoton wakilin mu a jihar Adamawa Nuruddeen Usman Ganye

Najeriya Ta Fi Samun Tsaro A Mulkin Tinubu -Nuhu Ribadu.

Gwamnatin Kano ta ciyo bashin biliyan 177.4 daga ƙasar Faransa.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *