Daga Nuruddeen Usman Ganye
Gwamnan Kano jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri ya bayar da umarnin cewa duk ma’aikatan da ke aiki a ma’aikatun gwamnati da su gaggauta gabatar da takardun karatun su, domin tantance su.
Gwamnan ya bada umarnin ne a wata sanarwa da ya fitar a ranar Alhamis ta hannun babban sakataren yada labaran sa, Humwashi Wonosikou.
Ga cikakken rahoton wakilin mu a jihar Adamawa Nuruddeen Usman Ganye
Audio PlayerNajeriya Ta Fi Samun Tsaro A Mulkin Tinubu -Nuhu Ribadu.
Gwamnatin Kano ta ciyo bashin biliyan 177.4 daga ƙasar Faransa.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Ƴansandan Najeriya Najeriya sun cafke mutum biyu kan rikicin baya-bayan nan da ya afku a jihar Filato
-
Shugaba Tinubu ya ƙaddamar da sabon kwamitin ƙidaya
-
Ƴansandan Najeriya sun ƙi karɓar cin hancin naira miliyan 1 jihar Katsina sun kuma cafke waɗanda ake zargin
-
Me ya sa ƴan Majalisar Wakilai su ka gayyaci Gwamnan riƙon ƙwarya na jihar Rivers?
-
Abin da ya sa Matatar Dangote rage farashin Man Fetur