Daga Nuruddeen Usman Ganye
Gwamnan Kano jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri ya bayar da umarnin cewa duk ma’aikatan da ke aiki a ma’aikatun gwamnati da su gaggauta gabatar da takardun karatun su, domin tantance su.
Gwamnan ya bada umarnin ne a wata sanarwa da ya fitar a ranar Alhamis ta hannun babban sakataren yada labaran sa, Humwashi Wonosikou.
Ga cikakken rahoton wakilin mu a jihar Adamawa Nuruddeen Usman Ganye
Najeriya Ta Fi Samun Tsaro A Mulkin Tinubu -Nuhu Ribadu.
Gwamnatin Kano ta ciyo bashin biliyan 177.4 daga ƙasar Faransa.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Za Mu Yi Ƙoƙarin Rage Kuɗin Aikin Hajjin Bana – NAHCON.
-
CEFTPI reveals best Nigerian Govt agency in transparency, integrity
-
Gwamnatin Tarayya ba za ta saka tallafi a kuɗin aikin Hajjin 2025 ba,-NAHCON.
-
Ƙungiyar Hezbollah Ta Harba Rokoki Kan Runbun Jiyar Makaman Isra’ila A Tsakar Daren Jiya.
-
Babban Sifeton Ƴansanda Ya Umarci Jami’ansa Su Janye Daga Sakatariyar Ƙananan Hukumomin Jihar Rivers.