Daga Sani Ibrahim Maitaya
Jami’an tsaro a jihar Kebbi da ke Arewa maso Yammacin Najeriya, sun sami nasarar hallaka ƴan ta’addan Lakurawan da suka shiga bakin Garin Argungu su ka kora Shanu a daren jiya Alhamis.
Cikin wata sanarwa da mai ba wa gwamnan jihar shawara kan kafafen sada zumunta Aliyu Bandado ya fitar, ta ce Gwamnan jihar Kebbi bai taɓa yarda da yin wasa da sha’anin tsaron, al’ummar Kebbi da dukiyoyinsu ba.
Ƴansanda sun kama mutane 7 da ake zargin ƴan kungiyar asiri ne a Ogun.
Wasu mahara sun kashe Hakimi da kone gidaje a jihar Gombe.
Sojoji sun kama masu garkuwa da mutane tare da ƙwato alburusai a Filato.
Sanarwar ta ce al’ummar ƙasar Argungu sun yi godiya ta musanman ga Gwamnan jihar, da jami’an tsaro a bisa ƙoƙarin fatattakar Lakurawan.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Dokin rundunar Sojin Najeriya mai muƙamin Sajan ya mutu a Kaduna.
-
Ɓarawo ya mutu yayin da ya ke ƙoƙarin sata a cikin Taransifoma.
-
Yansadan jihar Adamawa sun fara bincike kan wasu mutum 2 da zargin sun yi wa yara mata biyu Fyade.
-
Yayin da Ƴansandan Kano su ka gargaɗi al’umma kan shiga cunkoso saboda barazanar tsaro gwamnatin jihar ta ce taron Mauludin Shehu Inyass ya na nan daram.
-
Wata gobarar tankar fetur ta ƙone direbanta a Ibadan.