Notice: Constant DISALLOW_FILE_EDIT already defined in /home/martabaf/public_html/wp-config.php on line 98
Manyan Ayyuka Biyu Da Za Su Kai Shugaba Tinubu Ƙasar Saudiyya. - Martaba FM Manyan Ayyuka Biyu Da Za Su Kai Shugaba Tinubu Ƙasar Saudiyya. - Martaba FM

Daga Suleman Ibrahim Modibbo

Fadar gwamnatin Najeriya ta bayyana manyan dalilai guda biyu da za su kai shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu, ƙasar Saudiyya a cikin makon nan,

Ga ƙarin bayani da mataimaki na musamman ga shugaban ƙasa akan yaɗa labarai Malam Abdulaziz Abdulaziz ya yi wa manema labarai.

Ku saurari ƙarin bayanin sa.

By Moddibo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *