Daga Suleman Ibrahim Modibbo
Fadar gwamnatin Najeriya ta bayyana manyan dalilai guda biyu da za su kai shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu, ƙasar Saudiyya a cikin makon nan,
Ga ƙarin bayani da mataimaki na musamman ga shugaban ƙasa akan yaɗa labarai Malam Abdulaziz Abdulaziz ya yi wa manema labarai.
Ku saurari ƙarin bayanin sa.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Gwamnatin Kano ta tabbatar da za ta yi adalci da sauraron ƙorafe-ƙorafen al’ummar da aikin magance zai zayar ƙasa zai shafa a Bulbula tare da biyan diyya
-
Buba Galadima ya ƙaryata batun komawar Kwankwaso APC da Ganduje ya yi
-
NSCDC ta tura Jami’ai 415 a Zamfara don tabbatar da tsaro lokacin bukukuwan Easter
-
Ƴansandan Najeriya Najeriya sun cafke mutum biyu kan rikicin baya-bayan nan da ya afku a jihar Filato
-
Shugaba Tinubu ya ƙaddamar da sabon kwamitin ƙidaya