Daga Fatima Suleiman Shu’aibu
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya isa birnin Rio de Janeiro na kasar Brazil, domin halartar taron shugabannin kasashe da gwamnatoci na kungiyar G20.
A jiya shugaba Tinubu ya bar Najeriya Dan halartar taron kungiyar G20.
Obasanjo Ya Nemi A Sauke Shugaban Hukumar Zaben Najeriya Mahmoodd Yakubu.
Kwankwaso Ya Yi Zargin Ana Neman Yi Musu Dole Daga Lagos A Harkar Masarautun Kano.
Tsadar Rayuwa: Ba Da Daɗewa Ba Abubuwa Za Su Yi Kyau -Gwamnatin Najeriya.
Daily Trust ta rawaito, an shirya gudanar da taron ne a yau litinin har zuwa gobe Talata, mai taken: “Gina Duniya Mai Adalci da Tattalin Arziki Mai Dorewa,” da nufin mai da hankali kan bangarori uku na ci gaba mai dorewa, kama daga kan tattalin arziki, zamantakewa, da muhalli, da kuma sake fasalin duniya.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
An banka wa gidaje 24 da runbunan ajiyar hatsi wuta a jihar Jigawa bayan wani rikici ya ɓarke tsakanin Hausawa da Fulani.
-
Sojoji sun isa wasu ƙauyuka biyar a jihar Kebbi dan farwa Lakurawa, bayan sun kai harin da ya yi ajalin mutum 10.
-
Gwamantin Edo ta rushe gidan wani mutum saboda zarginsa da hannu a ayyukan garkuwa da mutane.
-
Gwamantin Kano ta ƙulla yarjejeniyar samar da sabbin motocin sufuri na zamani masu amfani da CNG.
-
Jam’iyyar PDP ta yi Alla wadai da dakatar da Sanata Natasha.