Daga Maryam Usman
Al’ummar Nijar da ƴan Najeriya mazauna ƙasar ne suka yi zaman dirshen a ofishin ECOWAS da ke Nijar, don neman kungiyar ta cire musu takunkumai da ta sanya musu tun bayan da sojojin juyin mulki suka kifar da Gwamnatin Shugaba Mohammed Bazoum.
Ga ƙarin bayani ta cikin rahotan wakilinmu a Jamhuriyar Nijar Maryam Usman.
ZAMAN DIRSHEN
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Sojoji sun isa wasu ƙauyuka biyar a jihar Kebbi dan farwa Lakurawa, bayan sun kai harin da ya yi ajalin mutum 10.
-
Gwamantin Edo ta rushe gidan wani mutum saboda zarginsa da hannu a ayyukan garkuwa da mutane.
-
Gwamantin Kano ta ƙulla yarjejeniyar samar da sabbin motocin sufuri na zamani masu amfani da CNG.
-
Jam’iyyar PDP ta yi Alla wadai da dakatar da Sanata Natasha.
-
Kswanaki biyu bayan rasa ran wasu mutum 16 a wani hatsarin mota a Abeokuta wasu ukun sun sake rasuwa in da wasu suka jikkata.