Labarai

Yansanda Sun Gurfanar Matashin Da YA Cinna Wuta A Masallacin Garin Su.

Rundunar yansandan jihar Kano a Najeriya ta gurfanar da matashin nan Shafi`u Abubakar wanda ya cinnawa masallacin unguwar su wuta a yayin da ake Sallar Asuba, ga gaban wata kotu a jihar kano.

kusan mutum 15 ne suka mutu bayan tashin wutar.

karin bayani yana tafe…….

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button