Daga Suleman Ibrahim Modibbo
Rahotanni daga jihar Kano a Arewacin Najeriya, na cewa wata budurwa ta miƙa kanta ga rundunar ƴan sandan jihar biyo bayan neman da saurayin ta ɗan ƙasar Turkiyya ke yi ruwa a jallo.
Cikin wani saƙo da ɗan jarida Nazir Salisu Zango ya wallafa a shafinsa na Facebook ranar Laraba, ya ce “wata budurwa ta miƙa kanta ga ‘yansanda a Kano bayan da wani saurayin ta dan ƙasar Turkiyya ke neman ta ruwa a Jallo.”
Nasir Zango bai yi wani ƙarin haske kan lamarin ba, kuma zuwa yanzu babu wata hukuma data tabbatar da afkuwar lamarin.
Kotu Ta Tasa Ƙeyar Ɗan Chinan Da Ya Kashe Ummita Gidan Kaso.
Gwamnatin Kano Ta Kama Mushen Dabbobi A Manyanka.
Wannan na zuwa ne yayin da wata kotu ta aike da ɗan ƙasar Chinan nan da ake zargin ya kashe tsohuwar budurwar Ummita Kurkuku, bayan bayan kisan da ya yi mata kwanaki biyar da suka gabata.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Shanun Sun Yi Zanga-zangar Ce Don Rashin Cika Alƙawuran Gwamnati A Indiya.
-
Ana Ƙoƙarin Ceto Rayukan Kifaye Sama 100 A Australia.
-
Ango Da Amaryar Da Aƙali Ya Aike Su Gidan Ɗan Kande Bayan Zargin Azabtar Da Ɗan Kishiyarta.
-
Bauchi: Amarya Da Ango Za Su Ci Amarci A Gidan Yari
-
Kwamandan ’yan fashin daji zai auri daya daga cikin fasinjan jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna.