June 8, 2023

Warning: sprintf(): Too few arguments in /home/martabaf/public_html/wp-content/themes/elegant-magazine/lib/breadcrumbs/breadcrumbs.php on line 254

Budurwar Ta Kai Kanta Ga Ƴan Sanda Ne Bayan Saurayin Ta Ɗan Ƙasar Turkiyya Na Neman Ta Ruwa A Jallo.

Page Visited: 10355
2 4
Read Time:53 Second

Daga Suleman Ibrahim Modibbo

Rahotanni daga jihar Kano a Arewacin Najeriya, na cewa wata budurwa ta miƙa kanta ga rundunar ƴan sandan jihar biyo bayan neman da saurayin ta ɗan ƙasar Turkiyya ke yi ruwa a jallo.

Cikin wani saƙo da ɗan jarida Nazir Salisu Zango ya wallafa a shafinsa na Facebook ranar Laraba, ya ce “wata budurwa ta miƙa kanta ga ‘yansanda a Kano bayan da wani saurayin ta dan ƙasar Turkiyya ke neman ta ruwa a Jallo.”

Nasir Zango bai yi wani ƙarin haske kan lamarin ba, kuma zuwa yanzu babu wata hukuma data tabbatar da afkuwar lamarin.

Kotu Ta Tasa Ƙeyar Ɗan Chinan Da Ya Kashe Ummita Gidan Kaso.

Gwamnatin Kano Ta Kama Mushen Dabbobi A Manyanka.

DSS Sun Kama Tukur Mamu Me Shiga Tsakanin Ƴan Bindigar Da Suka Sace Fasinjojin Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Da Isowar Sa Najeriya.

Wannan na zuwa ne yayin da wata kotu ta aike da ɗan ƙasar Chinan nan da ake zargin ya kashe tsohuwar budurwar Ummita Kurkuku, bayan bayan kisan da ya yi mata kwanaki biyar da suka gabata.

Average Rating

5 Star
0%
4 Star
0%
3 Star
0%
2 Star
0%
1 Star
0%

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *