Labarai Ƙudirin dokar da ke neman samar da Ofishin Firainista a matsayin Shugaban Gwamnati a Najeriya ya wuce karatu na 2 a majalisar wakilai. Majalisar Wakilai a ranar Alhamis ta amince da karatu na biyu na dokar da ke By Moddibo / March 28, 2025
Labarai Jami’an tsaro sun kama ɗalibai 59 a jihar Oyo Rundunar ‘Yan Sanda ta jihar Oyo ta kama dalibbai 59 na Makarantar Fasaha ta Gwamnati By Moddibo / March 25, 2025
Labarai An dawo da ƴan Najeriya kusan 1000 gida daga ƙasar Libiya a farkon 2025 kawai Fiye da ‘yan Najeriya 956 ne aka dawo da su daga Libya a cikin farkon By Moddibo / March 25, 2025
Siyasa Jam’iyyar SDP ta ce ba za ta shiga wata haɗaka ba a zaɓen 2027. Jam’iyyar Social SDP a ranar Litinin ta bayyana cewa, ba za ta shiga kowace hadaka By Moddibo / March 25, 2025
Siyasa Ƙaramin Ministan Gidaje da Ci gaban Birane Yusuf Ata ya gargaɗi Kwankwaso kan batun jihar Rivers. Kara zamin Ministan Gidaje da Ci gaban BiraneYusuf Abdullahi Ata, ya soki dan takarar shugaban By Moddibo / March 23, 2025
Rahoto Sarakunan birnin Kano biyu da ke taƙaddama kan sarautar birnin sun ƙudiri aniyar yin hawan Sallah. Bisa ga al’adar Masarautar Kano duk shekara cikin bukukuwan Sallah ta kan shirya hawan Sallah By Moddibo / March 22, 2025
Labarai Masarautar Bauchi ta yi amai ta lashe kan soke hawan Sallah. A jihar Bauchi Majalisar Masarautar Bauchi ta janye soke hawan Sallah da ta yi a By Moddibo / March 22, 2025
Labarai Kwastam ta kwace kuɗi kimanin naira biliyan 289 da aka boyi a katon ɗin yoghurt a Filin Jirgin Saman Abuja Hukumar Kwastam ta Najeriya ta kama wani adadin kuɗi har dala dubu dari daya da By Moddibo / March 22, 2025
Labarai Fasinjojin wata mota huɗu sun riga mu gidan gaskiya wasu kuma sun jikkata a jihar Borno. Mutum hudu sun rasa rayukan su, yayin da wasu hudu suka jikkata bayan wani abu By Moddibo / March 22, 2025
Siyasa NNPP ta nesanta ta da Kwankwasiyya da su ƙungiyoyi ta na mai gargadin su dena bayyana kansu a matsayin cikakkun ƴaƴan jam’iyyar. Jam’iyyar NNPP mai kayan marmari ta nesanta kanta daga ƙungiyoyin Kwankwasiyya da The National Movement By Moddibo / March 22, 2025
Labarai Yan Sandan Jihar Kaduna sun kama Ƴan Daba bisa zargin kai wa masu ibadar Sallar Tahajjud hari. Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta ce ta kama ‘yan daba 12 da suka kai By Moddibo / March 21, 2025
Labarai Kotun Ƙoli ta raba gardama kan rikicin Sakataren jam’iyyar PDP na tarayyar Najeriya. Kotun Koli ta ayyana Samuel Anyanwu na hannun daman Ministan Babban Birnin Tarayya, a matsayin By Moddibo / March 21, 2025
Labarai Gwamanti ta soke hawan Sallah a masarautar Bauchi Yayin da wasu al’ummar musulmi ke shirin bukukuwan Sallah bayan kammala Azumi 29 ko 30 By Moddibo / March 21, 2025
Labarai An yi jana’izar Alhaji Nasiru Ahli a birnin Kano, in da al’umma ke alhinin rashinsa Marigayi Alhaji Nasiru Ahli, ya rasu ne a daren ranar Juma’ar nan bayan ya yi By Moddibo / March 21, 2025
Labarai Jami’an tsaro sun cafke masu garkuwa da mutane a jihar Filato. Jami’an tsaro sun kama wasu masu garkuwa da mutane da ke aikata laifi a karamar By Moddibo / March 21, 2025
Labarai An sace jami’in Hukumar Kiyaye Haddura ta Najeriya FRSC a jihar Benue Hukumar Kiyaye Hadurra ta Kasa (FRSC) reshen jihar Benue, ta tabbatar da sace daya daga By Moddibo / March 21, 2025
Labarai Abin da ya sa Kotun Ɗaukaka Ƙara ta yi fatali da ƙarar da ke neman haramta naɗin Sarkin Zazzau Bamalli. Daga Mu’azu Abubakar Albarkawa Kotun daukaka kara da ke zaman ta a Kaduna a ranar By Moddibo / March 21, 2025
Labarai Gwamnatin Bauchi ta bayyana damuwarta kan kamun da EFCC ta yi wa Akanta Janar na jihar. Gwamnan jihar Bauchi Bala Mohammed ya bayyana cafke Akanta Janar na jihar Sirajo Jaja, da By Moddibo / March 21, 2025
Labarai EFCC na binciken Gwamnan Bauchi Bala ta kuma kama Akanta Janar na jihar kan zargin badaƙar biliyan 70. Jami’an Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) sun kama Sirajo Jaja, Akanta Janar By Moddibo / March 20, 2025
Labarai El-rufai ya buƙaci Tinubu ya dawo da gwamnan jihar Rivers da ya dakatar. Tsohon gwamnan jihar Kaduna kuma jigo a jam’iyyar SDP Malam Nasir El-Rufai, ya bukaci Shugaba By Moddibo / March 20, 2025
Labarai Matakin dakatar da Fubara “wuce gona da iri ne da kuma barazana ga dimokuradiyya da ƴancin jama’a”-Sahel Kungiyar Matasa ta Sahel masu rajin samar da Kyakkyawan jagoranci da Wayar da Kan Jama’a, By Moddibo / March 19, 2025
Labarai Ƙungiyar Lauyoyin Najeriya NBA ta soki shugaba Tinubu kan saka dokar ta ɓaci a jihar Rivers. Kungiyar Lauyoyin Najeriya (NBA) ta soki ayyana dokar ta-baci a jihar Rivers da Shugaba Bola By Moddibo / March 19, 2025
Labarai Hukumar Kwastam reshen Apapa ta jihar Legas ta samar da kudaden shiga na Naira biliyan 18.9 a rana guda. Hukumar hana fasa kwabri ta Najeriya reshen Apapa, ta bayyana cewa ta samar da kudaden By Moddibo / March 18, 2025
Labarai PSC, ta amince da ƙarin girma ga Kwamishinonin Ƴan Sandan Najeriya guda 20, da Mataimakan Kwamishinoni 19 Hukumar Kula da Ayyukan ‘Yan Sanda (PSC), ta amince da karin girma ga kwamishinonin ‘yan By Moddibo / March 18, 2025
Labarai An samu raguwar hauhawar farashin kayayyakin masarufi mafi girma cikin shekaru 10 a Najeriya -NBS Hukumar Kididdiga ta Najeriya ta bayyana cewa hauhawar farashi a kasar ya ragu zuwa kashi By Moddibo / March 18, 2025
Labarai Gwamnatin Kano za ta gyara gine-ginen masallatan Juma’ar jihar. Gwamnan jihar Kano da ke Arewacin Najeriya Abba Kabir Yusuf, ya bayyana aniyar gwamnatin sa By Moddibo / March 17, 2025
Labarai Gwamna Fubara na Rivers na fuskantar tsige wa daga Majalisar Dokokin jihar. Majalisar Dokokin jihar Rivers ta gabatar da sanarwar zargin aikata ba dai-dai ba ga Gwamna By Moddibo / March 17, 2025
Labarai An ƙara faɗaɗa hanyoyin jigilar jama’a a birnin Riyadh na ƙasar Saudiyya. An faɗaɗa hanyoyin jigilar jama’a a birnin Riyadh don haɗa Diplomatic Quarter, inda yawancin jakadun By Moddibo / March 17, 2025
Labarai A ƙalla mutum 7 hatsarin mota ya yi ajali a jihar Imo. Mutum bakwai ake tunanen sun mutu bayan da motoci uku suka yi karo da juna By Moddibo / March 17, 2025
Labarai Majalisar dokokin jihar Rivers ta musanta karɓar wasiƙar miƙa kasafi daga gwamna Fubara. Majalisar Dokokin jihar Rivers ta musanta cewa ta karɓi wata wasika daga Gwamna Siminalayi Fubara, By Moddibo / March 17, 2025
Labarai Tsohon ɗan wasan gaban Ingila Fashanu ya kai ƙarar Ƴan Sandan Najeriya ya neman diyar yiro £100,000 Tsohon ɗan wasan gaba na Ingila John Fashanu, ya kai ƙarar Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya By Moddibo / March 17, 2025
Labarai Sojojin Najeriya sun sheƙa ƴan bindiga 31 lahira a jihar Katsina. Dakarun sojojin Najeriya sun kai farmaki kan ƴan bindiga da ke addabar wasu yankunan jihar By Moddibo / March 17, 2025
Labarai Ƴan Sandan Jigawa sun kama ƴan fashi tare da kwato baburan hawa. Rundunar Ƴan Sandan Jihar Jigawa ta kama wasu mutum biyu da ake zargi da fashi By Moddibo / March 17, 2025
Labarai Lauya Falana ya gargaɗi DSS da Hukumar Leken Asiri ta NIA kan ƙaddamar da binciken Natasha. Lauyan kare haƙƙin bil’adama Femi Falana, ya yi gargaɗi kan kowane irin bincike da hukumomin By Moddibo / March 17, 2025
Labarai Gwamnatin Kano za ta mayar da Masallacin Idin da ta yi rusau Cibiyar Taro ta Ƙasa da Ƙasa ta Addinin Musulunci. Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano a ranar Asabar, ya karɓi bakuncin manyan membobin By Moddibo / March 17, 2025
Labarai Abin da ya sa kotu ta dakatar da aiwatar hukuncin da ya tabbatar da naɗin Sunusi matsayin Sarkin Kano. Kwamitin alkalai uku karkashin jagorancin Mai shari’a Okon Abang, a ranar Juma’a sun dakatar da By Moddibo / March 14, 2025
Labarai An banka wa gidaje 24 da runbunan ajiyar hatsi wuta a jihar Jigawa bayan wani rikici ya ɓarke tsakanin Hausawa da Fulani. An banka wa gidaje 24 da rumfunan ajiyar hatsi 16 wuta, yayin wani rikicin al’umma By Moddibo / March 11, 2025
Uncategorized Wata ƙungiya a jihar Zamfara ta buƙaci gwamnati ta kama wani ɗan jam’iyyar APC. Wata kungiya mai suna Neutral Minds for Nigeria’s Political Growth and Development, ta buƙaci Gwamnatin By Moddibo / March 10, 2025
Siyasa PDP ta sake dage taron Kwamitin Zartaswar ta na Kasa (NEC) zuwa ranar 15 ga watan Mayu. Babbar jam’iyyar Adawa a Najeriya PDP ta sake dage taron Kwamitin Zartaswar ta na Kasa By Moddibo / March 10, 2025
Labarai Sojoji sun isa wasu ƙauyuka biyar a jihar Kebbi dan farwa Lakurawa, bayan sun kai harin da ya yi ajalin mutum 10. Wasu da ake zargin ‘yan bindiga da ake kira ‘yan ta’adda na Lakurawa sun kai By Moddibo / March 10, 2025
Labarai Gwamantin Edo ta rushe gidan wani mutum saboda zarginsa da hannu a ayyukan garkuwa da mutane. Gwamnatin Jihar Edo a ranar Juma’a ta rushe wani gida mallakin wani dattijo mai suna By Moddibo / March 8, 2025
Labarai Gwamantin Kano ta ƙulla yarjejeniyar samar da sabbin motocin sufuri na zamani masu amfani da CNG. Gwamnatin Jihar Kano ta kulla yarjejeniya da kamfanin Logistics Limited domin kaddamar da sabbin motocin By Moddibo / March 8, 2025
Labarai Jam’iyyar PDP ta yi Alla wadai da dakatar da Sanata Natasha. Jam’iyyar PDP ta yi waddai da dakatar da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan da Majalisar Dattawa ta By Moddibo / March 8, 2025
News Lawmaker Hails Kaduna State Government for Road Construction Project My Mu’azu Abubakar Albarkawa Mahmud Lawal Isma’ila, Member representing Zaria City Constituency in the Kaduna By Moddibo / March 7, 2025
News Emir of Zazzau, Governor Uba Sani Flag Off Reconstruction of Major Roads in Zaria By Mu’azu Abubakar Albarkawa Zaria, Kaduna State – His Highness, the Emir of Zazzau, Malam By Moddibo / March 7, 2025
Uncategorized Kotu ta bayar da umarnin karɓe dalar Amurka miliyan 1.4 daga Emefiele Mai Shari’a Ayokunle Faji na Babbar Kotun Tarayya da ke Legas, ya ba da umarnin By Moddibo / March 7, 2025
Labarai Kswanaki biyu bayan rasa ran wasu mutum 16 a wani hatsarin mota a Abeokuta wasu ukun sun sake rasuwa in da wasu suka jikkata. Kwanaki biyu bayan mutuwar mutum 16 da suka kone kurmus a wani hadarin mota akan By Moddibo / March 7, 2025
Labarai Rundunar sojin saman Najeriya ta sha alwashin ci gaba da kare rayukan al’umma jihar Zamfara. Daga Sani Ibrahim Maitaya Shugaban Hafsan Sojin Sama, Air Marshal Hassan Abubakar, ya ziyarci Gusau By Moddibo / March 7, 2025
Labarai Sojojin Najeriya sun kawar da babban masanin haɗa bama-baman Boko Haram. Dakarun sojin Najeriya sun kawar da babban masanin hada bama-baman Boko Haram Amirul Bumma, tare By Moddibo / March 6, 2025
Labarai Yansandan Abuja sun yi ajalin sama da mutum 15 cikin su da masu garkuwa da mutane. Jami’an Rundunar ‘Yan Sandan Babban Birnin Tarayya Abuja sun hallaka mutane bakwai da ake zargin By Moddibo / March 6, 2025
Labarai NITDA ta gargaɗi masu kafafen internet da ke kan WordPress. Hukumar Bunkasa Fasahar Bayanai ta kasa (NITDA) ta gargadi masu gidajen yanar gizo kan wata By Moddibo / March 6, 2025
Labarai Kotu a Kaduna ta yanke hukuncin datse wa wasu maza biyu mazakuta da kuma rataya. Mutum biyu da aka bayyana sunayen su da John Moses da Yakubu Mohammed, an yanke By Moddibo / March 6, 2025
Labarai Kwastam ta cafke lita 28,300 na man fetur. Hukumar Kwastam ta Najeriya a ranar Litinin ta sanar da cafke lita dubu ashirin da By Moddibo / March 4, 2025
Labarai Yansandan jihar Zamfara sun miƙa cakin kuɗi ga iyalan jami’an su da suka rasu a bakin aiki Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Zamfara ta mika takardun ceki na kudi har N94,555,327.69, ga iyalan By Moddibo / March 4, 2025
Labarai Sojin Ruwan Najeriya sun kama buhuna 213 na shinkafar waje da aka yi fasa kwaurinta a jihar Lagos Jami’an Rundunar Sojojin Ruwa na Najeriya da ke sansanin Epe Jihar Legas, sun dakile wani By Moddibo / March 4, 2025
Labarai Yansandan jihar Nasarawa sun kama wani ɗan fashi da amfani da kayan sojoji wajen aikata laifuka. Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Nasarawa ta kama wani mamba na kungiyar fashi da makami da By Moddibo / March 4, 2025
Labarai Shugaba Trump na Amurka ya ce za a saka Bitcoin, Ethereum, XRP, Solana, da Cardano a cikin sabon shirin ajiyar kuɗaɗen intanet na ƙasar. Shugaban ƙasar Amurka Donald Trump ya bayyana cewa za a saka Bitcoin, Ethereum, XRP, Solana, By Moddibo / March 3, 2025
Labarai Jami’ar ABU Zaria da UNICEF za su dasa bishiyoyi sama da dubu 2 Jami’ar Ahmadu Bello (ABU) Zaria tare da hadin gwiwar UNICEF, za su dasa bishiyoyi har By Moddibo / March 3, 2025
Labarai EFCC ta cafke mutum 11 da ake zargi da aikata zamba ta intanet a jihar Neja Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) reshen jahar Kaduna, ta cafke mutum 11 By Moddibo / March 3, 2025
Labarai Rundunar Ƴan sandan Najeriya ta ƙaryata rahoton bazuwar ƴan ta’adda a Lugbe da ke Abuja. Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta karyata ikirarin da ke yawo a shafukan sada zumunta cewa, By Moddibo / March 3, 2025
Labarai Za a sake zaɓen ƙananan hukumomi a jihar Rivers bayan kotun Koli ta rushe wanda aka yi a shekarar da ta gabata. Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya tabbatar wa al’ummar jihar cewa gwamnatinsa za ta yi By Moddibo / March 2, 2025
Labarai Wani mummunan hatsarin mota ya kashe 38 wasu 39 sun jikkata a Bolivia. Aƙalla mutum 37 sun rasa rayukan su, yayin da wasu da dama suka jikkata a By Moddibo / March 2, 2025
Labarai Amurka ta rattaba hannu kan taimakon soja da ya kai kusan na dala biliyan 4 ga Isra’ila. Sakataren Harkokin Wajen Amurka Marco Rubio, ya bayyana a ranar Asabar cewa ya rattaba hannu By Moddibo / March 2, 2025
Labarai Sanata Barau ya ce zai tabbatar ƙudurin ƙirƙirar jihar Karaɗuwa daga Katsina ya yi nasara. Mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Barau Jibrin ya ce zai yi aiki tare da By Moddibo / March 2, 2025
Labarai Jiragen yakin sojin saman Nijeriya sun kashe ƴan ta’adda da dama a Zamfara Rundunar Sojin Sama ta Ƙasa (NAF) ta kashe ƴan ta’adda da dama a hare-haren sama By Moddibo / March 2, 2025
Labarai Kotu ta dakatar da aiwatar da dakatarwar da aka yi wa Shugaban Kwamitin Amintattun Jam’iyyar PDP Wabara. Babbar Kotun Jihar Abia da ke zamanta a Obehie karamar hukumar Ukwa ta yamma ƙarƙashin By Moddibo / March 2, 2025
Labarai Gwamantin Kano ta ware naira biliyan 8 domin shirin ciyarwar Ramadan. Gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa gwamnatin sa ta ware Naira biliyan By Moddibo / March 2, 2025
Labarai Hatsarin mota ya hallaka fasinjoji 12 a jihar Edo bayan direban ɗaya daga cikin motocin da suka yi karo ya yi bacci. Wani mummunan hatsari ya afku a safiyar Asabar a kan babbar hanyar Benin zuwa Auchi, By Moddibo / March 2, 2025
Siyasa Mijin Sanata Matasha ya buƙaci Akpabio da ya girmama matar sa. Musayar yawu da ke ci gaba tsakanin Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya Sanata Natasha By Moddibo / March 2, 2025
Uncategorized “Noma shi ne ginshikin rayuwa, domin babu rayuwa ba tare da abinci ba”-Barau. Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa Sanata Jubril Barau, da Ministan Noma da samar da Abinci Sanata By Moddibo / March 1, 2025
Labarai Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Karɓar Ƙorafe-ƙorafe ta jihar ta tsare shugaban ƙaramar Ƙiru. Hukumar karɓar Ƙorafe-ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci ta Jihar Kano ta kama Shugaban Karamar By Moddibo / March 1, 2025
Labarai Isra’ila ta nemi tsawaita yarjejeniyar tsagaita wuta na tsawon kwanaki 42. Firayim Ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, ya gudanar da shawarwari tare da manyan jami’an tsaro da By Moddibo / March 1, 2025
Labarai Atiku ya buƙaci gwamnatin Najeriya ta yi bincike kan zargin lalata da na Natasha ta yi wa shugaban majalisar Dattawa Godswill Akpabio. Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar, ya nuna damuwa kan zargin cin zarafi, tsoratarwa, da By Moddibo / March 1, 2025
Labarai Hatsarin mota ya hallaka mutum 6 a jihar Enugu. Akalla mutum shida sun rasa rayukkan su bayan wata babbar mota dauke da kayan abinci By Moddibo / February 28, 2025
Labarai A jiya Alhamis ne tsohon shugaban Najeriya Buhari ya koma gidansa na Kaduna da zama. Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, ya koma gidan sa da ke Kaduna bayan ya kwashe By Moddibo / February 28, 2025
Labarai Wani bawan Allah a jihar Zamfara ya rage farashin kayan abinci saboda zuwan Azumi. Daga Sani Ibrahim Maitaya Wani mai aikin tawali’u Alh. Rabi’u Bello Najanun Kaura Namoda dake By Moddibo / February 28, 2025
Labarai Rayuwa ta da ta ma’aikata na na cikin haɗari – Shugabar NAFDAC Darakta-Janar na Hukumar Kula da Abinci da Magunguna ta Kasa (NAFDAC), Farfesa Mojisola Adeyeye, ta By Moddibo / February 27, 2025
Labarai Rundunar Ƴansandan jihar Kebbi ta miƙa tallafi ga iyalan jami’an su da suka rasu. Kwamishinan Ƴansanda na Jihar Kebbi CP Bello Sani, a ranar Laraba ya mikawa iyalan marigayan By Moddibo / February 27, 2025
Labarai EFCC ta kama mutane fiye da 50 kan zamba ta Internet a Abuja. Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ta kama mutane hamsin da tara da By Moddibo / February 27, 2025
Labarai Kotu a jihar Akwa Ibom ta yanke wa wani mutum hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan samun sa da laifin kisan kai. Wata babbar kotu a jihar Akwa Ibom da ke zaman ta a Abak ƙarƙashin jagorancin By Moddibo / February 27, 2025