Bankin Duniya ya yabi Gwamnatin Jigawa kan ayyukan AcReSAL
Daga Sadiq Muhammad Babban Bankin Duniya (World Bank) ya yaba da yadda gwamnatin Jihar Jigawa ke gudanar da aikin Agro-Climatic Resilience in Semi-Arid Landscapes (AcReSAL) cikin gaskiya, jajircewa da kuma…
Mayan hare-haren da India ta soma kai wa muhimman wurare a Pakistan
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Alaƙar India da Pakistan ta kara kazancewa bayan da sojojin India suka kai hare-hare kan wasu wurare a yankin Pakistan-administered Kashmir da jihar Punjab ta gabas,…
“Jama’a suna komawa APC ne saboda suna ganin abubuwa masu kyau”-Gwamnan Nasarawa
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Gwamnan jihar Nasarawa, Injiniya Abdullahi Sule, ya bayyana cewa jam’iyyar APC ba ta da wani shiri na mayar da Najeriya mai tsarin jam’iyya ɗaya duk da…
Ƴansandan jihar Kano sun tsare amaryar da ta hallaka angonta kwanaki 9 da aure
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Rundunar Ƴansandan jihar Kano ta kama wata mata mai shekaru 18 mai suna Saudat Jibril bisa zargin kashe mijinta, Salisu Idris, ta hanyar yanke masa wuya…
“Yawan rashin nasarar Atiku a zaɓe na nuni da cewa Allah bai rubuta masa mulkar Najeriya ba”-Daniel Bwala
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Mai bai wa Shugaban Ƙasa Bola Tinubu shawara kan sadarwar manufofi, Daniel Bwala, ya shawarci tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, da ya fice daga harkar…
Gwamnan Jigawa Namadi ya yi manyan sauye-sauye a majalisar zartarwarsa
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Umar Namadi, ya amince da canjin muƙamai ga wasu kwamishinoni uku na majalisar zartarwa ta jihar, a wani mataki na inganta aikin…
Majalisar Dokokin Kano ta amince da kafa Dokar Hukumar Wutar Lantarki ta Jihar Kano 2025
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Majalisar Dokokin Jihar Kano ta amince da Dokar Kafa Hukumar Wutar Lantarki ta Kano (Kano State Electricity Agency Bill 2025) domin inganta samar da wutar lantarki…
Gwamnatin tarayya ta amince da ayyukan hanyoyi, asibitoci, lantarki da dam da kuɗinsu ya kai sama da naira biliyan 750
Majalisar Zartarwa ta Ƙasa (FEC) ta amince da sabbin ayyuka da gyare-gyare a fannonin tituna, asibitoci, wutar lantarki da aikin noma da suka kai darajar Naira biliyan 750 a faɗin…
Gwamnatin Kano ta binciki matsalar zaizayar ƙasa a Sheka, Guringawa da Wailari
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Gwamnatin Jihar Kano ta fara bincike kan matsalar zaizayar ƙasa da ke barazana ga lafiyar jama’a da kadarori a yankunan Sheka Guringawa da Wailari Yan Lemo…
Wasu ƴan bindiga sun hallaka fiye da mutum 10 a Alkaleri, jihar Bauchi
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Wasu da ake zargin masu satar shanu ne sun hallaka fiye da mutane goma, ciki har da ‘yan sa-kai a kauyen Mansur da ke yankin Gwana,…
Ana samun ƙaruwar mata masu neman lasisin mallakar bindiga a Lebanon
Rahotanni daga Beirut sun nuna cewa yawan mata ƴan ƙasar Lebanon da ke neman lasisin mallakar bindiga daga Ma’aikatar Tsaro na ƙaruwa sosai. Hakan faruwa ne a wani mataki na…
Ƴan bindiga sun sace wasu ƴan Indiya 5 a jamhuriyar Nijar yayin da aka hallaka sojoji 12
Wasu ƴan bindiga da ba a tantance ba sun sace ƴan ƙasar Indiya biyar a yammacin ƙasar Nijar yayin wani harin da ya yi sanadiyyar mutuwar sojoji 12, kamar yadda…
MTN ya ƙara jari zuwa naira biliyan 202 cikin watanni 3 na farkon 2025 a Najeriya
Kamfanin sadarwa mafi girma a Najeriya, MTN, ya bayyana cewa ya zuba jarin naira biliyan 202.4 a cikin watanni uku na farkon shekarar 2025 domin ƙarfafa cibiyoyin sadarwarsa. Wannan ya…
Abin da ya haddasa gobara a runbun ajiye makamai na barikin Sojojin Najeriya a Maiduguri
Rahotannin da suka fara yaɗuwa tun a daren jiya daga birnin Maiduguri na jihar Borno sun tabbatar da jin karar fashe-fashe da harbe-harbe daga barikin Sojoji na Giwa, lamarin da…
Gwamnan Jigawa Namadi ya ƙaddamar da Kwamitin Tsare-Tsare na Shirin Tallafa wa Mata
Daga Sadik Muhammad Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya kaddamar da Kwamitin Tsare-Tsare na Hada-Hadar Sassa daban-daban domin kula da aiwatar da shirin Nigeria for Women Programme (NFWP) —…
Sojojin Najeriya sun ceto mutane 50 tare da kwato shanu 32 daga ɓarayin daji a jihar Katsina
A ci gaba da aikin “Operation FANSAR YANMA” da rundunar sojin Najeriya ke gudanarwa, dakarun sun samu nasarar ceto mutane 50 da kuma dawo da shanu 32 da aka sace…
Najeriya na yin asarar tan miliyan 1.8 na Tumatir duk shekara – Ministan Noma
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Ministan Noma da Tsaron Abinci, Sanata Abubakar Kyari, ya bayyana cewa Najeriya na asarar fiye da kashi 45 cikin 100 na amfanin tumatir da ake nomawa…
Natasha ta rubuta wa Shugaban Majalisa wasiƙar neman gafara mai cike da shaguɓe
Daga Sani Ibrahim Maitaya A cikin wata fitowar ban mamaki da ke cike da barkwanci da juriya, Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta rubuta wata wasika mai zafi da ta kira…
Ƴansanda a Bauchi sun fara bincike kan wasu matasa da ake zargin sun yi wa wata matashiya ciki da kuma kashe ta a Misau
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Rundunar Ƴansandan jihar Bauchi ta tabbatar da kama wasu mutane uku da ake zargi da hannu a wani mummunan lamari da ya shafi haɗa kai wajen…
Gwamnan jihar Neja ya umurci jami’an tsaro da su kama duk wanda aka gani da askin Dada
A wani mataki mai tayar da kura da aka dauka don dakile karuwar rashin tsaro a jihar Neja, Gwamna Umar Bago ya umurci jami’an tsaro da su kama duk wanda…
Ƴansandan jihar Kaduna sun ƙaryata tashin wani abun fashewa
Daga Sani Ibrahim Maitaya Rundunar Ƴansandan jihar Kaduna ta musanta rahotanni na tashin wani abu mai fashewa da aka ce ya faru a yankin Titin Josawa na Abakpa a Kaduna,…
Ƙarya ce tsagwaronta Gwamna Dauda ya yi batun cewa miliyan 4 Matawalle ya bar masa a asusun Gwamnatin Zamfara-Dosara
Tsohon Kwamishinan Yaɗa Labarai na jihar Zamfara Ibrahim Dosara, ya karyata ikirarin da gwamnan jihar Dauda Lawal ya yi cewa, ya tarar da naira miliyan 4 kacal a asusun gwamnati.…
Shekarau ya buƙaci al’ummar Musulmi su zama jakadu na kwarai
An shawarci mabiya addinin Musulunci da su kasance jakadu na gari a cikin dukkan harkokin su. Tsohon gwamnan jihar Kano Malam Ibrahim Shekarau ne ya bayar da wannan shawara, yayin…
Ƴansandan Najeriya sun ceto mutane 12 aka yi garkuwa da su tare kwato naira miliyan 10 da makamai
Daga Sani Ibrahim Maitaya Jami’an rundunar ‘Yan Sandan Najeriya sun ceto mutane goma sha biyu da aka sace, a wasu manyan ayukkan da suka gudanar a sassa daban-daban na ƙasar.…
Atiku ya caccaki Shugaba Tinubu kan yadda gwamnatin sa ke tafiyar da harkokin tsaro
Daga Sani Ibrahim Maitaya Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar adawa ta PDP a zaben 2023 Atiku Abubakar, ya caccaki Shugaba Bola Tinubu kan yadda…
Ƴansandan jihar Kaduna sun kama masu garkuwa da mutane
Daga Sani Ibrahim Maitaya Rundunar ‘Yan Sanda ta jihar Kaduna ta bayyana cewa a ranar 17 ga watan Afrilu 2025 da misalin karfe 3:20 na rana, an samu sahihan bayanai…
Jam’iyyar LP ta lashi takobin kayar da Tinubu a zaɓen 2027
Daga Sani Ibrahim Maitaya Shugaban jam’iyyar Labour Party a jihar Ogun Chief Samuel Olaolu, ya bayyana cewa jam’iyyar adawar ta kuduri aniyar kifar da gwamnatin jam’iyyar APC mai mulki karkashin…
Da gaske ne Mataimakin Gwamna Bala ya wawwanka wa Ministan Tinubu mari a Bauchi?
Daga Suleman Ibrahim Modibbo A ranar Asabar ɗin da ta gabata ce wani labari ya yaɗu kamar wutar daji a kafafen sada zumunta cewa, wanda aka rawaito Mataimakin Gwamnan jihar…
Shehu Sani ya gargaɗi shugaba Tinubu kan mulkin ƙabilanci
Tsohon Sanata kuma mai fafutukar kare hakkin dan Adam Sanata Shehu Sani, ya yi gargadi mai karfi ga Shugaba Bola Tinubu, yana mai bukatar ya guji fadawa cikin tarkon son…
Hadari da Iska mai ƙarfi sun lalata gidaje da dama a jihar Kebbi
Wani hadari mai karfi da iska sun lalata gidaje da dama a garin Dakin Gari, karamar hukumar Suru ta jihar Kebbi. A cewar wani mazaunin garin Dakin Gari Umar Wali,…
“Shugaba Tinubu na ci gaba da gudanar da ayyukansa na shugabanci duk da kasancewarsa a ƙasashen Turai”-Fadar Shugaban Ƙasa
Fadar Shugaban Ƙasar Najeriya ta bayyana cewa Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu na ci gaba da gudanar da ayyukansa na shugabanci duk da kasancewarsa a ƙasashen Turai na ɗan lokaci.…
Gwamnatin Kano ta tabbatar da za ta yi adalci da sauraron ƙorafe-ƙorafen al’ummar da aikin magance zai zayar ƙasa zai shafa a Bulbula tare da biyan diyya
Kwamishinan Muhalli da Sauyin Yanayi na jihar Kano kuma Shugaban Kwamitin Kula da Ayyuka na jihar (SSC) na aikin KANO-ACReSAL, dakta Dahiru Muhammad Hashim, ya kai ziyarar duba aiki wajen…
Buba Galadima ya ƙaryata batun komawar Kwankwaso APC da Ganduje ya yi
Wani babban jigo a jam’iyyar NNPP, Buba Galadima, ya karyata jita-jitar cewa tsohon dan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar a zaɓen 2023, Rabiu Musa Kwankwaso, zai koma jam’iyyar APC, ya…
NSCDC ta tura Jami’ai 415 a Zamfara don tabbatar da tsaro lokacin bukukuwan Easter
Daga Sani Ibrahim Maitaya Rundunar tsaron farin kaya ta Najeriya (NSCDC) reshen jihar Zamfara ta tura jami’ai dari hudu da goma sha biyar (415) a fadin jihar, a wani mataki…
Ƴansandan Najeriya Najeriya sun cafke mutum biyu kan rikicin baya-bayan nan da ya afku a jihar Filato
Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta bayyana cewa bincike na farko da ayyukan da suka biyo bayan hare-hare na baya-bayan nan da aka kai wa wasu al’ummomi a jihar Filato, sun…
Shugaba Tinubu ya ƙaddamar da sabon kwamitin ƙidaya
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya kaddamar da wani babban kwamiti don sa ido kan shirye-shiryen kidayar jama’a da gidaje ta kasa mai zuwa, tare da umarnin a gabatar da…
Ƴansandan Najeriya sun ƙi karɓar cin hancin naira miliyan 1 jihar Katsina sun kuma cafke waɗanda ake zargin
Rundunar ‘Yan Sanda ta jihar Katsina ta samu nasarar cafke wasu mutane biyu da ake zargin masu satar motoci ne, ta kuma ƙi karɓar cin hancin naira miliyan ɗaya, tare…
Me ya sa ƴan Majalisar Wakilai su ka gayyaci Gwamnan riƙon ƙwarya na jihar Rivers?
Kwamitin wuccen gadi na Majalisar Wakilai kan lura da harkokin jihar Rivers, ya gayyaci mai rikon mukamin gwamnatin jihar Vice Admiral Ibok-Ete Ibas (mai ritaya), da ya bayyana a gaban…
“Ina kira ga Tinubu ya dakatar da duk abin da ya ke yi a Faransa, ya dawo gida da gaggawa domin warware matsalolin rashin tsaro”-Peter Obi
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party a zaben 2023 Peter Obi, ya bukaci Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu da ya gaggauta dawowa gida domin fuskantar karuwar matsalar tsaro.…
Abin da ya sa Matatar Dangote rage farashin Man Fetur
Kamfanin Dangote na tace man fetur ya sanar da wani sabon farashi na Premium Motor Spirit, wanda aka fi sani da fetur, daga Naira 865 zuwa Naira 835 a kowace…
“Haɗakar da ake ƙirƙira da nufin ƙalubalantar Tinubu a 2027 za ta rushe nan ba da daɗewa ba”-Ganduje
Shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa Abdullahi Ganduje, ya yi zargin cewa jam’iyyar NNPP “ta mutu”. Ya kuma yi ikirarin cewa jagoran jam’iyyar tsohon Gwamnan jihar Kano Rabiu Musa Kwankwaso, zai…
Wike ya tabbatar da Fubara zai koma kujerar Gwamnan Rivers in ya nemi afuwa
Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja Nyesom Wike, ya ce Gwamnan jihar Rivers da aka dakatar Siminalayi Fubara, bai nemi gafarar sa ba balantana ya yi la’akari da yi masa afuwa.…
Kotu a Kano ta ɗage yanke hukunci kan shari’ar da ake yi wa tsohon Gwamnan jihar Ganduje
Wata Babbar Kotu ta jihar Kano a ranar Talata, ta ɗage yanke hukunci kan shari’ar da ake yi wa tsohon Gwamnan jihar Kano kuma Shugaban jam’iyyar APC na Ƙasa Dr.…
An ƙara samun hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya da kashi 24.23 a watan Maris
Yawan hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya ya karu zuwa kashi 24.23 a cikin dari a watan Maris, in ji Hukumar Kididdiga ta Ƙasa (NBS). Rahoton da hukumar ta fitar ya…
Kotun jihar Kwara ta tsare mutane biyar bisa zargin hallaka wata ɗaliba bayan sun yi mata fyaɗe suka sassarata.
Wata babban Kotun jihar Kwara, ƙarkashin mai shari’a Justice Hannah Ajayi ta tsare Abdulrahaman Bello da wasu mutane guda 4 da ake zargi da kashe wata ɗaliba mai suna Hafsoh…
Hukumar Jin Dadin Alhazzai ta jihar Niger ta fara rarraba unifom da wasu kayayyaki ga mahajjata
Hukumar Jin Dadin Alhazzai ta jihar Niger ta fara rarraba unifom da kuma karamar jakka mai nauyin kilo 8 ga mahajjata masu niyyar zuwa hajjin bana, a matsayin wani bangare…
Jami’ar Tarayya da ke Oye Ekiti ta naɗa sabon shugaba bayan tsige na kai kan zargin lalata
Kwamitin Gudanarwa na Jami’ar Tarayya da ke Oye Ekiti (FUOYE) ya nada Farfesa Olubunmi Shittu, wanda shi ne Mataimakin Shugaban Jami’a mai kula da Harkokin Karatu, a matsayin mukaddashin shugaban…
Tsohon ɗan wasan Najeriya Utaka ya buƙataci ƴan wasan Super Eagles su jajarice dan kai wa ga buga Kofin Duniya
Tsohon dan wasan Super Eagles na Najeriya John Utaka, ya bukaci ‘yan wasan kungiyar da su ci gaba da nuna jajircewa da kwarin gwiwa, wajen neman tikitin shiga gasar cin…
Majalisar Matasa ta Arewacin Najeriya ta yi Allah-wadai da hallaka mutum 51 a jihar Filato
Majalisar Matasa ta Arewacin Najeriya ta yi Allah-wadai da sabon tashe-tashen hankulla da suka barke a jihar Filato, inda ta bukaci gwamnatin tarayya da ta dauki matakin gaggawa domin kawo…
Yan Najeriya sun tafka asarar tiriliyan 1.3 daga asusun masu zuba jari na CBEX a daga ranar Litinin
‘Yan Najeriya a dandalin sada zumunta da dama sun fara bayyana asarar da suka yi, bayan wata kafar cinikayyar kadarorin dijital da aka fi sani da CBEX ta karbe fiye…
Tsohon mai horar da ƙungiyar ƙwallon ƙafar Najeriya Christian Chukwu ya rasu
Tsohon mai horar da ƙungiyar kwallon ƙafar Najeriya Super Eagles Christian Chukwu ya mutu a safiyar Yau Asabar ya na da shekaru 74 a Duniya. Sai dai kawo yanzu ba…
EFCC ta gurfanar da wasu mutum biyu kan zargin damfara da sunan A’A Rano
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ta gurfanar da wasu mutane biyu a gaban Babbar Kotun jihar Kano, bisa zargin damfarar wani dan kasuwa zunzurutun kudi har Naira…
APC ta rufe hedkwatarta da ke Abuja.
Jam’iyyar APC mai mulki a ranar Alhamis ta sanar da rufe hedikwatar ta ta kasa da ke lamba 40, titin Blantyre Wuse 2, Abuja. A cewar wata sanarwa da ke…
An hallaka mutum 1 wani kuma ya jikkata kan zargin satar kare a jihar Bauchi.
Rundunar ‘Yan Sandan jihar Bauchi ta fara farautar wasu matasa da ake zargi da daukar doka a hannun su, ta hanyar hallaka wani Dokagk Danladi da ake zargi da satar…
Ɗiyata “ta yi aiki wa Buhari shekaru huɗu a ofishin Osinbajo ba tare da ko kwabo ba-Buba Galadima
Buba Galadima wani jigo a jam’iyyar NNPP kuma ƙusa a gidan Kwankwasiyya, ya bayyana yadda diyar sa ta samu aiki a Hukumar Kula da Albarkatun Mai ta Ƙasa (NUPRC) ta…
Arewacin Najeriya ya fi Kudanci samun muƙaman Gwamnatin Tarayya- Fadar Shugaban Ƙasa
Fadar Shugaban Ƙasa ta kare tsarin naɗe-naden mukamai da Shugaba Bola Tinubu ya yi, tana mai cewa rarraba mukaman da aka yi kwanan nan ya nuna adalci a tsakanin yankunan…
NLC ta nuna damuwa kan ƙin biyan sabon albashi mafi ƙanƙanta na Naira 70,000 da wasu gwamnonin Najeriya ke yi
Ana nuna damuwa cewa har yanzu gwamnoni Ashiru da biyu sun kaucewa biyan sabon albashin mafi ƙanƙanta na Naira 70,000, da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya rattaba wa hannu ya…
Ana zargin makiyaya sun hallaka manoma biyu a jihar Benue.
Wasu mutane dauke da makamai da ake zargin makiyaya ne sun kashe manoma biyu, a hare-hare daban-daban da suka faru a wasu ƙauyukka da ke ƙaramar hukumar Gwer ta yamma…
Sabon harin Isra’ila a Gaza ya yi ajalin mutum 35 tare da jikkata wasu 55.
Harin da Isra’ila ta kai sau da dama kan gine-gine a unguwar Shujayea na birnin Gaza, ya hallaka akalla Falasɗinawa 35 tare da jikkata wasu 55, yayin da mutane 80…
“Ya kamata iyaye su dinga sanar da ƴaƴansu mata cewa aure ibada ne ba holewa ba”-Muhammad Fatihu Maisikeli
Daga Muhammad Fatihu Maisikeli Godiya ta tabbata ga Allah tsira da aminci su tabbata ga shugabanmu Annabi Muhammad s.a.w Haƙiƙa aure bauta ce, ko na ce ibada ce ga dukkanin…
Masu garkuwa da mutane sun nemi kuɗin fansa na Naira miliyan 100 domin sakin Fasto a jihar Kaduna.
Masu garkuwa da mutane sun nemi kudin fansa na Naira miliyan 100 domin sakin Fasto Samson Ndah Ali, wani malamin coci mai shekara 30 da ke cocin Evangelical Church Winning…
Jami’an tsaro a Zamfara sun ƙaddamar da farautar Ƴanbindiga a wani yankin jihar bayan sun yi ajalin mutum biyu tare da sace wasu 26.
Jami’an tsaro sun kaddamar da farautar Ƴanbindiga a ƙaramar hukumar Kaura Namoda ta jihar Zamfara, bayan harin da suka kai kauyen Banga, wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutane biyu tare…
Gwamnatin Cross River ta gargadi shugabannin ƙananan hukumomin jihar kan biyan albashin malaman makaranta.
Kwamishinan Ilimi na jihar Cross River Stephen Odey, Associate Farfesa, ya gargadi shugabannin ƙananan hukumomi 18 na jihar da su kula da illar rashin biyan albashin malaman makaranta. Odey ya…
Babban Bankin Najeriya ya samun ƙarin kuɗaɗen shiga da ya kai dala biliyan 6.83 a shekarar 2024.
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya bayyana samun karin kudaden shiga daga ma’aunin biyan kuɗi (Balance of Payments BOP), har dala biliyan 6.83 a shekarar 2024, wanda ke nuna sauyin al’amurra…
Peter Obi ya gode wa Ƴansanda kan janye gayyatar da su ka yi wa Sarki Sunusi.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar Labour ya yaba wa rundunar ‘Yan Sandan Najeriya, bisa janye gayyatar da aka yi wa Sarkin Kano Alhaji Muhammadu Sanusi. Obi ya ce…
SERAP ta buƙaci Tinubu da ya ƙi amincewa da bashin dala biliyan $1.08 da Bankin Duniya ya amince da shi kwanan nan.
Kungiyar Kare tattalin arziki (SERAP) ta bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya ƙi amincewa da bashin dala biliyan $1.08 da Bankin Duniya ya amince da shi kwanan nan, maimakon haka…
Wani mayaudari ya damfari Bobrisky Dalar Amurka 990.
Sanannen ɗan kwalliyar nan kuma mashahurin ɗan nishaɗi na Najeriya Okuneye Idris Olanrewaju, wanda aka fi sani da suna Bobrisky, ya bayyana cewa kwanan nan an yaudare shi a cikin…
Rasuwar Sheikh Idris: mun “fawwala komai ga Allah maɗaukakin Sarki”- Gwamnan jihar Bauchi.
Gwamnan jihar Bauchi Sen. Bala Abdulkadir Mohammed, ya miƙa sakon ta’aziyarsa bisa rasuwar Dr. Idris Abdul’aziz Dutsen Tanshi Bauchi. Gwamna Bala cikin sakon daya wallafa a shafinsa na Facebook ya…
Kotun koli ta soke hukuncin da ya bai wa tsagin da ke adawa da Obi a jam’iyyar LP nasara
Kotun Koli ta rushe hukuncin Kotun Daukaka Kara da ke Abuja, wanda ya amince da Julius Abure a matsayin Shugaban Jam’iyyar Labour Party (LP) na kasa. A cikin hukuncin da…
APC ta ƙaryatajita-jitar sauya Shettima a matsayin Mataimakin Shugaban kasa a 2027
Jam’iyyar APC, ta musanta rade-radin da ke cewa akwai sabani tsakanin Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Mataimakinsa, Kashim Shettima, inda ta yi watsi da zancen cewa Tinubu na shirin sauya…
Hakeem Baba ya sauka daga muƙamin mai bai wa Tinubu shawara ta musamman kan al’amuran siyasa.
Wasu majiyoyi daga fadar shugaban kasa ta tabbatar da cewa mai ba Shugaban Ƙasa Bola Tinubu shawara ta musamman kan al’amuran siyasa a ofishin Mataimakin Shugaban Ƙasa dakta Hakeem Baba-Ahmed…
Hukuncin kotun sauraron ƙorafi kan zaɓen jihar Edo “babban kuskure ne da tauye adalci”-PDP
Shugabancin jam’iyyar PDP na ƙasa ya bayyana hukuncin da Kotun sauraren ƙararrakin Zaɓen Gwamnan jihar Edo ta yanke, a matsayin babban tauye adalci da kuma cin amanar da ‘yan Najeriya,…
Babu wani gurbi a gidan gwamnatin Delta cewar Dennis Guwor ga ƴan takarar gwamnan jihar.
Shugaban Majalisar Dokokin jihar Delta Hon. Dennis Guwor, ya bayyana cewa babu wani gurbi a gidan gwamnati jihar Delta, yana mai cewa jama’ar jihar za su sake kaɗa kuri’a ga…
Jam’iyyar AA ta goyi bayan hukuncin kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Edo
Kwamitin Gudanarwa na Kasa na jam’iyyar A. A ya yaba da hukuncin da Kotun sauraren kararrakin Zaben Gwamnan jihar Edo ta yanke, na ƙin amincewa da karar da wasu mambobin…
Sanata Natasha ta ce nan ba da jimawa ba za ta bayyana hojjojinta kan zargin cin zarafin da ta yi wa Akpabio.
Sanatar da aka dakatar mai wakiltar yankin Kogi ta tsakkiya Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, ta bayyana cewa nan ba da jimawa ba za ta gabatar da hujjoji don tabbatar da zargin…
Hedkwatar tsaron Najeriya ta musanta ficewar Nijar daga rundunar hadin gwiwa ta MNJTF.
Hedkwatar Tsaro ta karyata rahotannin da ke cewa Jamhuriyar Nijar ta janye daga Rundunar Hadin Gwiwa ta Kasa da Kasa, tana mai cewa irin wannan matakin zai haifar da mummunan…
CBN ya ƙaryata fitar da takardun kuɗi ƴan dubu 5 da dubu 10
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya musanta fitar da wata takarda, da ke sanar da samar da sabbin takardun kudi na N5,000 da N10,000. Takardar da ake cewa CBN ya fitar,…
Gwamnatin jihar Kebbi ta musanta yi wa ƴan luwaɗi da maɗigo rajista a jihar.
Gwamnatin jihar Kebbi ta karyata zargin cewa jihar tana da mutane dubu goma sha biyar da ɗari tara da saba’in da tara, da aka yi wa rijista a matsayin masu…
Ɗan banga ya harbe kansa a ƙoƙarin bin wanda ake zargi da aikata laifi a Abuja.
Wani ɗan banga da ke aiki a unguwar Dei-Dei a cikin Karamar Hukumar Bwari ta Babban Birnin Tarayya Abuja Mujahid Ibrahim mai shekaru 32, an ruwaito cewa ya harbe kansa…
Sarkin Musulmi ya shawarci gwamnonin Najeriya da su kawar da bambanci tsakanin ƴan asalin jiha da baƙi.
Mai alfarma Sarkin Musulmi Muhammad Sa’ad Abubakar, ya yi kira ga gwamnonin jihohi a fadin Najeriya da su dauki tsarin shugabanci na hada kai da Gwamnan jihar Sokoto Ahmed Aliyu…