-
Siyasa
Tsohon Gwamnan Jigawa Sule Lamiɗo Ya Caccaki Gwamnonin Arewacin Nijeriya Kan Zuwa Amurka.
Daga Fatima Sulaiman Shu’aibu Tsohon Gwamnan jihar Jigawa Alhaji Sule Lamido, ya caccaki Gwamnonin Arewacin Nijeriya da suka yi tafiya…
Read More » -
Siyasa
Gwamna Abba Ya Rantsar Da Ɗan Kwankwaso A Matsayin Kwamishinan Matasa Da Wasanni.
Daga Ƙasiyuni Kamfa. Gwamnan jihar Kano injiya Abba Kabir Yusuf, ya rantsar sabbin kwamishinoni guda 4 ciki har da ɗan…
Read More » -
Kasuwanci
Dala Ta Karye: “Naira 980 Mu Ke Siyan Dala Yanzu- Ƴan canji.
Daga Auwal Kabir Sarari Kungiyar yan canji ta ƙasa (ABCON) ta bayyana cewa yanzu yan canji (BDC), na siyan dala…
Read More » -
Siyasa
PDP Za Ta Yi Babban Taron Ta Domin Warware Matsalolin Da Suka Dabaibaye Jam’iyyar.
Daga Auwal Kabir Sarari A Najeriya babbar jam’iyyar adawa ta PDP za ta gudanar da taron majalisar zartarwarta na kasa…
Read More » -
Siyasa
An Ɗage Zaman Shari’ar Cin Hanci Da Aka Fara Yi Wa Ganduje A Kano Zuwa Wata Rana.
Babbar Kotun jihar Kano mai lamba 4 ƙarƙashin mai Shari’a Usman Na’abba ta soma sauraron ƙarar da Gwamnatin Kano ta…
Read More » -
Siyasa
Atiku Ya Koka Da Ƙarin Kuɗin Wutar Lantarki Da Gwamnatin Tinubu Ta Yi Wa Ƴan Najeriya.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Tsohon mataimakin shugaban ƙasar Najeriya Atiku Abubakar, ya koka da ƙarin kuɗin wutar lantarki da gwamnatin…
Read More » -
Siyasa
Dan Majalisar Tarayya A Fagge, MB Shehu ya Raba Tallafin Naira Miliyan 5 Ga Yan Jam’iyyar NNPP.
Daga Sadiq Muhammad Fagge Dan majalisar wakilai mai wakiltar karamar hukumar Fagge a jihar Kano, Muhammad Bello Shehu, ya raba…
Read More » -
Tsaro
Isra’ila Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Kai Hare-hare A Gaza.
Firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu ya sake jaddada matsayarsa kan cewa ƙasarsa ba za ta tsagaita wuta na dindindin ba, kuma…
Read More » -
Wasanni
Liverpool Za Ta Yi Zawarcin Klyan Mbappe, Camavinga Ya Bar Tawagar Ƙasar Faransa.
Daga Isa Magaji Rijiya Biyu Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Liverpool ta ce za tai zawarcin ɗan wasa Klyan Mbappe a…
Read More » -
Labarai
Kotun Daukaka Ƙara Ta Bayar Da Umarnin Sake Zabe Wasu Ƙananan Hukumomin Jihar Zamfara.
Daga Firdausi Ibrahim Bakondi Kotun daukaka kara da ke birnin Abuja ta soke zaben gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara.…
Read More » -
Siyasa
“Ka Mayar Da Hankalinka Kan Aikinka, Ka Kyaleni,” Cewar Matawalle Ga Gwamnan Zamfara.
Daga Firdausi Ibrahim Bakondi Karamin Ministan Tsaro, Dakta Bello Matawalle, ya shawarci Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara da ya…
Read More » -
Wasanni
Newcastle Na Son Ɗaukar Kelvin Philips Daga Manchester City.
Daga Isa Magaji Rijiya Biyu Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Newcastle United ta bayyana cewa tana da Sha’awar ɗaukar ɗan wasan…
Read More » -
Wasanni
Ɗan Wasa Alex Song Mai Shekaru 36 Ya Jingine Takalmin Sa.
Daga Isa Magaji Rijiya Tsohon ɗan wasan Arsenal Alex Song mai shakara 36 a duniya ya Jingine takalmin sa a…
Read More » -
Wasanni
(no title)
Daga Isa Magaji Rijiya Biyu Cikin ƙasashe 24 da za su fafata a gasar European,zuwa yanzu Ƙasashe 9 ne suka…
Read More » -
Wasanni
Klyan Mbappe Ya Zama Gwarzon Dan Wasa A Gasar League One Ta Ƙasar Faransa.
Daga Isa Magaji Rijiya Biyu Ɗan wasa Klyan Mbappe ya zama Gwarzon Ɗan Wasa a Gasar League One ta ƙasar…
Read More » -
Siyasa
Dubban Magoya Bayan Ɗan Takarar Gwamnan Jihar Kogi A Jam’iyyar SDP Sun Yi Cincirindo A INEC.
Daga Isa Magaji Rijiya Biyu Dandazon magoya bayan ɗan takarar gwamnan jihar Kogi a jam’iyyar SDP Murtala Ajaka, ne suka…
Read More » -
Labarai
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 10 A Benue.
Daga Firdausi Ibrahim Bakwandi Akalla mutane 10 ne aka kashe a tsakanin ranakun Asabar da Lahadi a hare-haren da aka…
Read More » -
Labarai
Ana Ci Gaba Da Shiga Da Gawarwaki Asibitin Gaza Bayan An Binne Gawa 179 A Cikin Sa.
Daraktan babban asibitin Gaza ya ce mutane dari da saba’in da tara, da suka hada da jarirai aka binne a…
Read More » -
Tsaro
Yan Sanda A Kano Sun Dauki Matakan Tsaro Gabanin Yanken Hukuncin Kotu Kan Zaben Gwamnan Jihar.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Rundunar ‘yan sandan Kano ta ce ta dauki dukkan matakan tsaro da suka zama dole a…
Read More » -
Tsaro
Jami’an Tsaro Sun Hallaka Ƴan Bindiga Da Kwato Makamai A Jihohin Kaduna Da Katsina.
Daga Mu’azu Abubakar Albarkawa A Jihar Katsina ’yan sanda sun hallaka ’yan bindiga uku sun kuma ceto mutum uku da…
Read More » -
Ilimi
Gidauniyar AB Muƙaddam Ta Fara Bawa Ɗaruruwan Matsan Jihar Kano Horo Kan Kwamfuta A Kyauta.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Wata gidauniya da ke rajin taimakwa mabuƙata a jihar Kano ta AB Muƙaddam Foundation ta buɗe…
Read More » -
Siyasa
Ƴan Adawa Su Jira Zuwa Shekara Takwas, Muna Da Ƙwarin Gwiwa Ɗari Bisa Ɗari Abba Ne Zai Yi Nasara A Kotu,- Ahamd Abba Yusuf.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Akwai haske a tafiyar, kuma wannan gwamnati ta Abba Kabir Yusuf, ta nuna wa jama’ar Kano…
Read More » -
Tsaro
Hare-haren Da Isra’ila Ta Kai Cikin Dare Sun Kashe Aƙalla Mutum 55,- Hamas.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Wasu rahotanni sun ce, Hamas ta ce aƙalla mutum 55 ne suka mutu sakamakon hare-hare ta…
Read More » -
Ilimi
Gwamnatin Kano Za Ta Taimaki Manoma Da Masu Kiwo Cikin Kasafin 2024,- KNARDA.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Ma’aikatar bunƙasa aikin gona ta jihar Kano da ke Najeriya KNARDA ta ce ta shirya taimakawa…
Read More » -
Ilimi
Ɗaruruwan Ƴan Ƙaramar Hukumar Dala Za Su Amfana Da Ilmin Kwamfuta A Kyauta.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo An ƙaddamar da wani kwamitin lura da horar da matasa maza da mata kan ilimin kwamfuta…
Read More » -
Labarai
Ganduje Ya Fara Yi Wa Kwankwaso Ɓarna A Cikin Jam’iyyar NNPP.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Jagoran jam’iyyar NNPP a jihar Bauchi ya fice daga cikin ta tare da dukka ƴaƴan jam’iyyar…
Read More »