Labarai
-
An Fara Tattaunawa Kan Tsagaita Wuta A Yaƙin Da Isra’ila Ke Yi Da Ƙungiyar Hamas.
Tawagar wakilan Hamas za ta ziyarci birnin Alkahira a yau litinin domin tattaunawa kan batutuwan da suka shafi tsagaita wuta…
Read More » -
Cutar Sanƙarau Ta Kashe Mutum 85 A Jihar Yobe, Inda Hukumomi A Suka Ƙaryata Mutuwar Sama Da Yara 200.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Gwamnatin jihar Yobe ta ƙaryata rahotanni da ake yaɗawa cewa, aƙalla sama da yara 200 cutar…
Read More » -
Cutar Kyanda Ta Kashe Ƙananan Yara 19 A Jihar Adamawa.
Daga Fatima Suleiman Shu’aibu A kalla yara kanana 19 ne suka rasu sanadiyyar kamuwa da cutar Kyanda a karamar hukumar Mubi,…
Read More » -
JAMB Ta Saki Sakamakon Jarrabawar Bana.
Daga Fatima Suleiman Shu’aibu Hukumar JAMB mai shirya jarrabawar neman shiga manyan makarantun gaba da sakandire a Najeriya, ta sanar…
Read More » -
An Buƙaci A Dinga Yi Wa Malaman Jami’a Gwajin Kwakwalwa.
Shugaban Jam’iar Abubakar Tafawa Balewa ATBU da ke Jihar Bauchi, Farfesa Muhammad AbdulAziz ya nemi a riƙa yiwa malaman jami’a…
Read More » -
Sanata Shehu Buba Ya Tallafawa Ɗalibai 364 Da Kuɗin Zana Jarrabawar JAMB.
Daga Muhammad Sani Abdulhamid, Bauchi Dalibai 364 ne suka samu tallafin kudin zana jarabawar JAMB daga Sanatan Bauchi ta Kudu,…
Read More » -
Ƴansanda Sun Cafke Wani Direba Ɗauke Da Bindigu Da Wasu Makamai A Jihar Legas.
Daga Yusuf Aliyu Umar Gwammaja Ƴansandan Najeriya a jihar Lagas da ke kudancin ƙasar sun kama wani direban mota ɗauke…
Read More » -
Yan sanda Sun Kashe Mana Mutum 6 A Kaduna – IMN.
Jagoran ‘yan uwa Musulmi a Kaduna da aka fi sani da ‘yan Shi’a karkashin Jagorancin sheikh Ibrahim Elzakzaky, Malam Aliyu…
Read More » -
Jerin sunayen masu ɗaukar nauyin ta’addanci a Najeriya da gwamnatin tarayya ta fitar
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Tukur Mamu, mawallafin Jaridar Desert Herald da ke Kaduna, da wasu mutane 14 a matsayin…
Read More » -
Na Dinke Barakar da a’ke samu yayin bikin Mauludi da Wakokin Yabon Fiyayyen Halilta – Sarkin Kasidun Bauchi
Daga Jibrin Hussaini Kundum, Bauchi La’akari da yadda masu wakokin yabon Fiyayyen Halilta wato (Sha’irai) a jihar Bauchi keyi an…
Read More » -
Tsarin Firaminista Ne Yafi Dacewa Da Najeriya-Aminu Dantata.
Daga Sadiq Muhammad Fagge Shahararren ɗan kasuwar nan na Najeriya a jihar Kano, Alhaji Aminu Dantata, ya ce tsarin Firaminista…
Read More » -
Gobara Ta Tashi A Ofishin Ƴansanda A Jihar Kano.
An samu tashin gobara a ofishin Ƴansanda na a karamar hukumar Nasarawa a jihar Kano da sanyin safiyar ranar Litinin…
Read More » -
Sama Da Ɗalibai Miliyan 1.2 Ne Suka Amfana Da Gyara Da Faɗaɗa Makarantun Sakandare A Jihar Kano.
Sama Da Ɗalibai Miliyan 1.2 Ne Suka Amfana Da Gyara Da Faɗaɗa Makarantun Sakandare A Jihar Kano. Daga Sadik Muhammad…
Read More » -
Kotu Ta Tisa Kyeyar Uba Da Ɗansa Gidan Kaso Kan Zargin Kashe Limami A Kano.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Wata babbar kotun majlistare a Kano ta ba da umarnin tsare wani matashi da mahaifinsa, bisa…
Read More » -
Mutane Biyu Sun Jikkata, Yan Sanda Sun Kama 25, Saboda Awarar 300 A Kano.
Mutum biyu sun jikkata sakamakon wani rikici da ya barke saboda awarar Naira 300 a tsakanin Fulanin garin Keba da…
Read More » -
Gwamnatin Yobe ta soke lasisin makarantu masu zaman kansu a faɗin jihar
Gwamnatin Yobe ta soke lasisin wasu makarantu masu zaman kan su da ke jihar, tare da kiran masu makarantun su…
Read More » -
Hukumar Tace Fina-finai Ta Wanke Maryam Yahaya Daga Zargin Bidiyon Rungume-rungume.
Daga Zainab Adam Alaramma Hukumar tace fina-fina da daf’i ta jihar Kano ta wanke Jarumar masana’antar Kannywood Maryam Yahaya bisa…
Read More » -
Gwamna Bala ya rattaɓa hannu kan kasafin kuɗin 2024
Gwamnan jihar Bauchi Sanata Bala Abdulƙadir Muhammad ya sanya hannu kan kasafin kuɗin shekarar 2024 inda yayi busharar faɗaɗa…
Read More » -
Kotu ta bada umurnin dawo da motoci 50 da tsohon Gwamnan Zamfara ya deba
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Jihar Sokoto, ta yi watsi da karar da tsohon gwamnan jihar…
Read More » -
An Kama Mutane 6 Da Su Ka Yi Zanga-zangar Adawa Da Natanyahu A Isra’ila.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo da Firdausi Ibrahim Bakondi Wasu rahotanni daga ƙasar Isra’ila na cewa, ƴan sanda sun kama wasu…
Read More » -
An Yakenwa Wasu Mutum Biyu Hukuncin Ɗaurin Rai Da Rai A Jigawa Bayan Samunsu Da Laifin Yin Luwadi Da Wasu Yara.
Wata babbar kotun jihar Jigawa da ke zama a Dutse karkashin jagorancin Mai shari’a Muhammad Abubakar Sambo ta yanke wa…
Read More » -
A Safiyar Juma’ar An Kashe Mutum 109 A Gaza Bayan Ƙarewar Wa’adin Tsagaita Wuta.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Ma’aikatar lafiya ta Gaza da ke karkashin ikon Hamas ta ce an kashe mutum 109 tun…
Read More » -
Gidauniyar OVPCF Ta Tube Shugabanta Na Bauchi, Tare Da Sallamarsa Baki Ɗaya.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Gidauniyar da ke tallafawa Marayu da Marasa Galihuta Orphans and Vulnerable Populations Care Foundation, a jihar…
Read More » -
Akwai Buƙatar Al’ummar Kano Su Shiga Fafutukar Yaƙi Da Sauyin Yanayi- ACRESAL Kano.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Shugaban shirin Alkinta Muhalli da Yaƙi da Sauyin Yanayi na Bankin Duniya wato ACRESAL a jihar…
Read More » -
Cibiyar Binciken Kimiyyar Sinadarai Ta Ƙasa Za Ta Sake Baiwa Matasa Horo Kan Haɗa Kwallon Da Ake Wasanni Da Shi.
Daga Mu’azu Abubakar Albarkawa Cibiyar binciken kimiyyar sinadarai ta ƙasa da ke Zariya wato National Research Institute Basawa Zaria, a…
Read More » -
A Najeriya NUPENG Sun Karta Rahoton Da Ke Cewa Za Yi Shiga Zanga-zanga.
Daga Mu’azu Abubakar Albarkawa Kungiyar Direbobin Tankokin man fetur, PTD, reshen kungiyar ma’aikatan matatar man fetur da iskar gas ta…
Read More » -
Mafarki Mara Kyau Yasa Wani Matashi Kashe Mahaifinsa Da Taɓarya.
Daga Mu’azu Abubakar Albarkawa Yan sanda a jihar Kaduna sun ce sun kama wani matashi mai shekara 20, bisa zargin…
Read More » -
Najeriya Ita Ce Fitilar Da Ke Haskaka Afrika- Tinibu.
Daga Firdausi Ibrahim Bakondi A daren ranar litinin din da ta gabata ne Shugaba Bola Ahmed Tinubu na Najeriya, ya…
Read More » -
Cacar Baka: Wani Mutum Ya Harbe Abokinsa A Jihar Adamawa.
Daga Firdausi Ibrahim Bakondi A jihar Adamawa da ke Arewa maso Gabashin Najeriya, Rundunar ‘yan sandan jihar ta kama wani…
Read More » -
Wani Mawaki Ya Maka BBC Hausa A Kotu, Da Neman Diyyar Miliyan 120
Wani mawakin Hausa mai suna Abdul Kamal ya maka Sashen Hausa na BBC a gaban Babbar Kotun Tarayya da…
Read More » -
Yajin aiki: Jami’ar Bayero Da Ke Kano Ta Dakatar Da Jarabawa.
Daga Firdausi Ibrahim Bakondi Jami’ar Bayero ta jihar Kano ta sanar da dakatar da duk wata jarrabawar kammala karatun digiri…
Read More » -
An Hallaka Mutum Uku A Yayin Ƴan Ƙungiyar Asiri Ke Faɗa A Jihar Ogun.
Daga Firdausi Ibrahim Bakondi Akalla matasa uku ne aka kashe a wani sabon kisan da ‘yan kungiyar asiri suka yi…
Read More » -
Direban Motar Da Ya Kashe Masu Shara Biyu Ya Miƙa Kansa Ga Ƴan Sanda A Jihar Legas.
Daga Firdausi Ibrahim Bakondi Wani direban mota da ya kashe masu shara guda Biyu a Legas a lokacin da yake…
Read More » -
Jami’in Tsaron Najeriya Sun Kama Waɗanda Kaiwa Shugaban Kungiyar Kwadago Hari.
Daga Firdausi Ibrahim Bakondi A ranar Laraba ne mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, ya nemi…
Read More » -
Masarautar Bauchi Ta Tuɓe Rawanin Masu Sarautar Gargajiya 6.
Daga Firdausi Ibrahim Bakondi Majalisar Masarautar Bauchi ta kori wasu masu rike da sarautar gargajiya guda shida a gundumar Galambi…
Read More » -
Takunkumai: Wasu Ƴan Nijar Da Najeriya Sun Yi Zaman Dirshen A Ofishin ECOWAS da ke Nijar.
Daga Maryam Usman Al’ummar Nijar da ƴan Najeriya mazauna ƙasar ne suka yi zaman dirshen a ofishin ECOWAS da ke…
Read More » -
Direwa Ya Kashe Mutum Biyo A Jihar Legas A Ƙoƙarin Na Tserewa Jami’an LASTMA.
Daga Firdausi Ibrahim Bakwandi Rahotanni daga jihar Legas a kudancin Najeriya, sun bayyana cewa wani direba ya kashe wasu mutum…
Read More » -
Ƴan Sanda Sun Sha Alwashin Farauto Waɗanda Suka Kashe Shugaban YPP A Jihar Anambra.
Daga Firdausi Ibrahim Bakwandi Kwamishinan ‘yan sandan jihar Anambra, CP Aderemi Adeoye, ya sha alwashin cewa rundunar za ta farauto…
Read More » -
Tinubu Ya Gaji Gwamnati Wadda Ta Talauce- Rabadu.
Mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, ya ce shugaban Najierya Tinubu ya gaji gwamnati wadda…
Read More » -
Yajin Aikin NLC Da TUC Fatali Ne Da Umarnin Kotu Da Tozarta Ɓangaren Shari’a- Tinubu.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana rashin jin dadin ta game da matakin da kungiyoyin kwadagon Najeriya NLC da TUC suka dauka…
Read More » -
An Kafa Hukumar Tsare-tsaren Taltalin Arziki A Jihar Jigawa.
Daga Sadik Muhammdad Fagge da Firdausi Ibrahim Bakwandi. Gwamnan jihar Jigawa Umar Namadi, ya kaddamar da hukumar tsare-tsaren tattalin arziki…
Read More » -
A Jihar Kano Kotun Musulunci Ta Yi Umarnin Coci Ta Rantsar Da Wani Kirista Da Littafin Bible.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Wata babbar kotun Shari’ar Musulunci da ke Kofar Kudu karkashin Mai Shari Ibrahim Sarki Yola, ta…
Read More » -
Luguden Wuta Da Isra’ila Ke Yi Kan Gaza Sun Tilasta Rufe Manyan Asibitoci Biyu.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Hukumar Lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadi game da halin da asibitoci ke ciki…
Read More » -
Ko Dai Kamen Ƴan Gala Da Hisbah Ke Yi Bai Yiwa Hukumar Ta Ce Fina-finai Ta Kano Daɗi Ba?
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Hukumar Ta Ce Fina-finai ta jihar Kano da ke Arewacin Najeriya, ta koka kan sumame da…
Read More » -
KAROTA Za Ta Tsare Wasu Jami’inta Kan Zargin Yawan Karɓar Kuɗaɗe A Hannun Direbobi.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo A jihar Kano da ke Najeriya, hukumar KAROTA mai kula da zirga-zirgar ababen hawa ta Jihar…
Read More » -
A Karon Farko Emefiele Ya Kwana A Gidansa Bayan Shafe Kwanaki 151 A Tsare.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo rahotanni a Najeriya sun ce a jiya ne tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele,…
Read More » -
Babu Wanda Zai Daina Karɓar Kuɗaɗen Naira Da CBN Ya Samar- Babban Bankin Najeriya.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Babban Bankin Najeriya CBN, yace za a cigaba da amfani da kudaden naira kamar yadda yake…
Read More » -
Ƴan Bindiga sun harbi wani dalibin jami’a tare da sace dan kasuwa a Nassarawa
Wasu ’yan bindiga sun kai farmaki unguwar Gandu da ke kusa da Jami’ar Tarayya ta Lafia a Jihar Nasarawa, inda…
Read More » -
Kuɗin Cizo Ya Addabi Al’ummar Koriya Ta Kudu.
Hukumomin Koriya ta Kudu suna aiki ba ji-ba gani don shawo kan bullar kudin cizo da ya janyo damuwa a…
Read More » -
(no title)
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Mazauna unguawar Dala da ke karamar hukumar Dala a jihar Kanon Arewacin Najeriya, sun koka kan…
Read More » -
Sheikh Yusuf Ali Ya Yi Tasiri Ga Ɗimbin Jama’a A Tsawon Rayuwarsa- Tinubu.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Shugaba ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana alhininsa kan rasuwar babban malamin addinin Musulunci da…
Read More » -
Manyan Ayyuka Biyu Da Za Su Kai Shugaba Tinubu Ƙasar Saudiyya.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Fadar gwamnatin Najeriya ta bayyana manyan dalilai guda biyu da za su kai shugaban ƙasa Bola…
Read More » -
Muna Roƙon Gwamnatin Kano Ta Taimake Mu Ta Gina Wajen Ƙyanƙyasar Kaji Da Haɗa Abincin Su- Masu Kiwon Kaji.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Ƙungiyar manoma da masu kiwo da saye da siyarwa kayan kiwo ta Gida-gida All Farmers Association,…
Read More » -
A dakatar da biyana fansho a matsayin tsohon gwamnan jihar Gombe, na yafe – Dankwambo ga Gwamnatin Gombe
Tsohon gwamnan jihar Gombe, sanata Ibrahim Hassan Dankwambo da ke wakiltar mazaɓar Gombe ta arewa, ya buƙaci gwamnatin…
Read More » -
Muna Roƙon Gwamnatin Najeriya Ta Dawo Da Tallafin Man Fetur,- Sheikh Qaribullah.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo A Najeriya shugaban Ɗariƙar Qadiriyya ta Afrika Sheikh Qaribullahi Nasiru Kabara, ya ɓukaci gwamnatin ƙasar, ƙarƙashin…
Read More » -
Rawar Karya Kwankwaso: Kotu Ta Yankewa Ƴan Daudu Hukunci Bayan Ta Same Su Da Laifin Yin Rawa Da Shigar Mata.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Kotun shari’ar addinin musulinci da ke zaman ta, a hukumar Hisbah ta jahar Kano a Arewacin…
Read More » -
Gobara ta lakume shaguna a kusa da babban masallacin Zaria
Wata gobara ta ƙone kaya na dubban Nairori a wasu shaguna da ke gefen masallacin Kofar Fadar Sarkin Zazzau…
Read More » -
Gwamnatin Kano Za Ta Kwato Gine-gine Da Filayen Dutsen Dala Da Wasu Suka Mallakawa Kansu.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo A jihar Kano da ke Arewacin Najeriya, sabon babban sakataren Ma’aikatar Kula da Tarihi da Al’adu…
Read More » -
Wani Mutum Ya Rataye Kansa Saboda Matsin Rayuwa a Adamawa
Wani mutum ya kashe kan sa ta hanyar rataya a Unguwar Rumde-Baru, da ke karamar hukumar Yola ta Arewa a…
Read More » -
Ƴan bindiga sun kai hari gidan yari a Cross River, tare hallaka Jami’in tsaro ɗaya
A jiya Laraba da daddare ne aka kashe wani jami’in gidan gyaran hali a lokacin da wasu ƴan bindiga…
Read More » -
Tubabbun Ƴan Boko Haram 6,900 Sun Koma Cikin Al’umma A Borno
Mayakan Boko Haram 6,900 daga cikin wadanda suka mika wuya ne suka dawo cikin al’umma a cewar Gwamnatin Jihar Borno.…
Read More » -
Wani matashi ya kashe Mahaifiyarsa akan abinci a Akwa Ibom
Wani matashi dan shekara 23 mai suna Akaninyene Sunday Isaac, ya kashe mahaifiyarsa mai shekaru 55, Christiana Sunday Isaac…
Read More » -
Kotun soji a Najeriya za ta yanke hukunci kan wani janar bisa laifin almundahana
Wata kotun soja ta musamman a Najeriya ta sanya ranar 10 ga watan Oktoba don yanke hukunci kan shari’ar da…
Read More » -
Kotu tayi ɗaurin rai da rai wa wanda ya yi fyaɗe wa ƴar shekara 4 a Coci
Kotun sauraron laifuffukan fyade da cin zarafi da ke Ikeja a Jihar Legas, ta yanke wa wani mutum mai…
Read More » -
Gwamnatin Tarayya Za Ta Siyo Jiragen Yaki Masu Saukar Ungulu 12 Don Magance Matsalar Tsaro
Gwamnatin tarayyar Nijeriya ta amince da sayo jiragen yaki masu saukar unguku har guda 12, domin tunkarar matsalar tsaro…
Read More » -
TikTok: Kotu Ta Ɗaure Wani Matashi a Gidan Yari Kan Ɓata Sunan Sheikh Qaribullahi Kabara.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Wata kutun majistiri mai lamba 82 da ke zamanta a ƙaramar hukumar Gwarzo a jihar Kano,…
Read More » -
Kotu Ta Haramtawa Gwamnatin Kano Shiga Filin Idi Tare Da Cin Tararta Biliyan 30.
Babbar kotun Tarayya da ke zaman ta a Gyaɗi-gyaɗi a Kano ta umarci Gwamnatin jihar ta biya ƴan Kassuwar da…
Read More » -
Sadaukarwar da ƴan Najeriya sukayi ba za ta tashi a banza ba, zamu tabbatar kowa ya tsaya da kafarsa – Shettima
Mataimakin shugaban Najeriya ya bai wa al’ummar kasar tabbacin cewa sadaukarwar da suke yi, ba za ta taba tashi…
Read More »