Page Visited: 123
Read Time:24 Second
Jam’iyya APC da dan takararta na gwamnan Kano na shirin zuwa kotu biyo bayan bayyana Abba Kabir Yusuf da hukumar INEC tayi matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Kano.
Sun bayyana hakan ne taron manema labarai da suka kira don bayyana matsaya kan sakamakon zaben gwamnan jihar Kano.
A zaben dai Abba Kabir Yusuf na jam’iyyar NNPP ne dai ya samu kuri’a 1,019,602, yayin da Dr. Nasir Yusuf Gawuna na jam’iyyar APC ya samu kuri’a 890,705.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Mako Guda Kafin Miƙa Mulkin Kano Ganduje Ya Umarci Dukkan Masu Rike Da Muƙaman Siyasa Su Sauka.
-
Ɗan Takarar Gwamnan Kano Da Ya Sha Kayi Ibrahim Khalil Ya Ce Yanzu Ya Fara Takarar Gwamna A Jihar.
-
Gwamnan Kano Ganduje Ya Yi Ganawar Sirri Da Sanata Shekarau Na PDP.
-
Atiku Ya Shiga Zanga-Zangar Da Ƴan PDP Ke Yi A Ofishin INEC Da Ke Abuja Kan zargin Maguɗin Zaɓe.
-
Nabar APC Zuwa PDPin Atiku Saboda Dan Takarar APC Tunubu Bashi Da Inganci- Na Kowa.