Page Visited: 185
Read Time:25 Second
Jam’iya mai Mulki, APC ta sanya ranar 26 ga watan Febrairu, 2022 a matsayin ranar da za ta yi babban taron ta a Abuja.
Shugaban Riƙon Ƙwarya na APC, Mai Mala Buni ne ya sanar a yau Talata a Abuja yayin taron mata na jam’iyar.
Buni, wanda shine Gwamnan Jihar Yobe, ya yi kira ga mata da su fito ƙwansu da ƙwarƙwatarsu su kuma tsaya a gurabe da dama a taron da za a yi a “ranar 26 ga watan Febrairu mai zuwan”.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Kisan kai :Tambuwal ya sassauta dokar hana fita a Sokoto.
-
Tsaro : Ƴan IPOB sun ƙone sakatariyar Ƙaramar Hukuma a jihar Anambra.
-
2023: Ni ba ɗan APC bane, martanin Jonathan ga wadanda suka saya masa form din APC.
-
Kotu tayi fatali da kara kan dakatarda Isa Kudan daga takarar Gwamna a jihar Kaduna.
-
Kotun tarayya taki bada kariya wa Gwamnan CBN kan takaran shugaban kasa.