Page Visited: 88
Read Time:26 Second
Dan takarar shugaban kasa a tutar jamiyyar NNPP Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya kaddamar da aikin wani titi a karamar Emohua da gwamnan jihar Rivers na PDP Nyesom Wike yayiwa alummar jihar Rivers
Yayin taron kaddamarwar dai Kwankwaso na tare da dan takarar mataimakin shugaban kasa a NNPP Bishop Isaac Idahosa da Injiniya Buba Galadima dama shugabannin jamiyyar NNPP a jihar ta Rivers.
Wannan da zuwa ne yayin da Gwamna Wike na jam’iyyar PDP ke rigima da ɗan takarar shugaban ƙasar Najeriya a jam’iyyar PDP Atiku Abubakar.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Idan Na Zama Dan Majalisa Zan Samar Da Shirin Wayar Da Kan Mutane Don Su Gane Yadda Ake Shugabanci- Jarumin Wannan Kwaikwayo Dadi.
-
Gwamna Bala ya sha alwashin inganta tsaro, yaƙi da talauci, yayi yaƙin neman zaɓe a Itas
-
Bauchi: Ku Kaɗa Ƙuri’un Ku Wa Jam’iyyar PDP, Za Mu Cigaba Da Haɗa Kan Al’uma, Cewar Gwamna Bala yayin ƙaddamar da kampe
-
Ƴan siyasa ku guji amfani da mimbarin Wa’azi domin biyan bukatar ku – Abdulkarim Tilde
-
Kungiyar Matasa masu hankoron ganin Gwamna Bala ya dawo a 2023 ta gudanar da babban taron shugabannin ta a jihar Bauchi