Daga Ummahani Ahmad Usman
Gwamnan jihar Bauchi Bala Muhammad, ya yi ayyukan da al`ummar jihar Bauchi za su sake za`bensa a shekarar 2023 domin komawa a zango na biyu na mulkin gwamnan jihar, a cewar Kwamared Abdullahi B Muhammad, shugaban ƙungiyar masu motocin sufuri da daukar ma’aikata RTEAN .
Kwamared Abdullahi B Muhammad, ya bayyana hakanne ta cikin shirin kai tsaye da ka yi da shi A Martaba FM a farkon makon nan, inda ya ce “motocin da gwamna Bala ya rabawa direbobi da masu aikin mota, zuwa yanzu sama da mutane 10,000 suke cin moriya.”
SABUWAR JIHAR BAUCHI: Gwamna Bala a shekaru uku (II)
Bauchi: Gwamnan Jihar Bala Muhammad Ya Gina Katafaren Asibiti A Garin Dambam.
GWAMNA BALA MUHAMMAD: Zakaran Ka, Rakumin Ka!
Kazalika ya kuma ce la`akari da manyan ayyuka da gwmnan ya yi irin su,hanyoyi da makarantu, asibitoci da tallafi da yake rabawa al`ummar birni da karkara, to babu shakka jama`a za su sake ba shi dama.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Atiku Ya Gana Da Sanatocin Jam’iyyar PDP.
-
Ɗan Takarar Mataimakin Shugaban Kasa Na Jam`Iyyar APGA Ya Bukaci Sarkin Muslmi, Shugaban Kiristoci Su Umarci Yan Najeriya Su Yi Azumi.
-
An Juya Min Zance Kan Batun Wakiltar Musulunci A Gwamnatin Tinubu -Kashim Shatima
-
Sadiq Wali Ne Ɗan Takarar Gwamna Na Jam’iyar PDP A Kano,-INEC.
-
PDP A Bauchi Zata Faɗi Warwas Fiye Da Faɗuwar Da APC Tayi A Zaɓen 2019 -Idris Isa Gubi.