Daga Ummahani Ahmad Usman
Gwamnan jihar Bauchi Bala Muhammad, ya yi ayyukan da al`ummar jihar Bauchi za su sake za`bensa a shekarar 2023 domin komawa a zango na biyu na mulkin gwamnan jihar, a cewar Kwamared Abdullahi B Muhammad, shugaban ƙungiyar masu motocin sufuri da daukar ma’aikata RTEAN .
Kwamared Abdullahi B Muhammad, ya bayyana hakanne ta cikin shirin kai tsaye da ka yi da shi A Martaba FM a farkon makon nan, inda ya ce “motocin da gwamna Bala ya rabawa direbobi da masu aikin mota, zuwa yanzu sama da mutane 10,000 suke cin moriya.”
SABUWAR JIHAR BAUCHI: Gwamna Bala a shekaru uku (II)
Bauchi: Gwamnan Jihar Bala Muhammad Ya Gina Katafaren Asibiti A Garin Dambam.
GWAMNA BALA MUHAMMAD: Zakaran Ka, Rakumin Ka!
Kazalika ya kuma ce la`akari da manyan ayyuka da gwmnan ya yi irin su,hanyoyi da makarantu, asibitoci da tallafi da yake rabawa al`ummar birni da karkara, to babu shakka jama`a za su sake ba shi dama.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Mako Guda Kafin Miƙa Mulkin Kano Ganduje Ya Umarci Dukkan Masu Rike Da Muƙaman Siyasa Su Sauka.
-
Ɗan Takarar Gwamnan Kano Da Ya Sha Kayi Ibrahim Khalil Ya Ce Yanzu Ya Fara Takarar Gwamna A Jihar.
-
Gawuna Zai Tafi Kotu Bayan Ya Yi Watsi Da Zaben Jihar Kano.
-
Gwamnan Kano Ganduje Ya Yi Ganawar Sirri Da Sanata Shekarau Na PDP.
-
Atiku Ya Shiga Zanga-Zangar Da Ƴan PDP Ke Yi A Ofishin INEC Da Ke Abuja Kan zargin Maguɗin Zaɓe.