Page Visited: 294
Read Time:31 Second
Daga Suleman Ibrahim Moddibo
Gwamnatin jihar Kano ta ce, ba ta karbi tuban Malam Abduljabbar Kabara ba.
Kwamishinan al’amuran addini na jihar Dr. Tahar Adamu Baba Impossible ne ya bayyana hakan ga Freedom Radio.
Kwamishinan ya ce, tuban da yayi bai cika sharudan tuba ba, saboda haka Gwamnati zata zata inganta kan sakamakon da ya bayyana a gare ta. A ranar Asabar ne, aka gabatar da Mukabala tsakanin Malaman Kano da malamin kan kalaman da ya sake furtawa.
A yammacin ranar Lahadi ne dai Malam Abduljabbar ya fitar da sakon sautin muryoyin sa guda biyu inda yace ya tuba kuma ya janye kakansa.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Har yanzu ina matuƙar son Buhari, in ji fasinjan da ya kuɓuta daga hannun ƴan bindiga.
-
Hana Acaɓa A Jihar Bauchi: Abubawan Da Ake Musu Gaskiya Ba Da Hannun Gwamnatin jihar Bauchi Bane, -Gwanma Bala.
-
KAROTA Ta Kama Wani Matashi Da Ke Sojan Gona Da Sunanta.
-
Gwamnatin Kano Ta Yiwa Sheikh Qaribullahi Kabara Kyautar Fili.
-
Kungiyar Mawakan Sahwa Da Aka Yaɗa Mutuwar Su Sama Shekaru Goma Za Su Gana Da Ƴan Najeriya Ranar Asabar.