Page Visited: 231
Read Time:26 Second
Wani magidanci daga jihar Ogun, Segun Ebenezer ya lakaɗawa matarsa duka har mutuwa sakamako kin mallaka ma shi makarantar firamarin da ta gina.
BBC Hausa ta rawaito cewa ‘yan sanda, sun ce mutumin da ake zargi sun shafe tsawon lokaci suna rigima kan dukiyarta kafin ya yi mata dukan da tayi ajalinta.
Sanarwar ‘yan sanda na cewa an kama mutum bayan tserewar da ya yi da fari.
Ana kuma ci gaba da bincike domin gano wasu bayanai ko abubuwan da suka faru tsakanin ma’auratan kafin mutuwar matar gidan.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Tinubu ya rantsar da sabon Sakataren Gwamnatinsa Akume
-
Kungiyar Ƴan Jarida ta ƙasa NUJ za ta bi sa sahun Kungiyar Kwadago NLC don Tsunduma yajin aiki kan cire tallafin Mai
-
Tsohuwar Ministar mata Pauline Tallen ta shiga hannun EFCC kan zargin Almundahana
-
Kotu Ta Bawa Ƴan Sanda Umarnin Kama Sheikh Idris Dutsen Tanshi Bisa Rainata.
-
Bayan Shan Rantsuwa Tinibu Ya Ce Daga Yanzu Gwamnatinsa Za Ta Soke Tallafin Man Fetur.