Page Visited: 97
Read Time:29 Second
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya bai wa al’ummar jihar Kano tabbacin cewa za a gudanar da sahihin zabe a zaben shekarar 2023 mai zuwa.
Gwamnan ya bayyana haka ne a lokacin da yake jawabi ga magoya bayan jam’iyyar APC da suka shirya gangami domin nuna goyon bayansu ga dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, Asiwaju Bola Tinubu a ranar Lahadi.
Matasa, mata, da masu bukata ta musamman daga dukkanin kananan hukumomin jihar guda 44 ne suka hallara a babban birnin jihar domin marawa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Idan Na Zama Dan Majalisa Zan Samar Da Shirin Wayar Da Kan Mutane Don Su Gane Yadda Ake Shugabanci- Jarumin Wannan Kwaikwayo Dadi.
-
Gwamna Bala ya sha alwashin inganta tsaro, yaƙi da talauci, yayi yaƙin neman zaɓe a Itas
-
Bauchi: Ku Kaɗa Ƙuri’un Ku Wa Jam’iyyar PDP, Za Mu Cigaba Da Haɗa Kan Al’uma, Cewar Gwamna Bala yayin ƙaddamar da kampe
-
Ƴan siyasa ku guji amfani da mimbarin Wa’azi domin biyan bukatar ku – Abdulkarim Tilde
-
Kungiyar Matasa masu hankoron ganin Gwamna Bala ya dawo a 2023 ta gudanar da babban taron shugabannin ta a jihar Bauchi