June 8, 2023

Warning: sprintf(): Too few arguments in /home/martabaf/public_html/wp-content/themes/elegant-magazine/lib/breadcrumbs/breadcrumbs.php on line 254

Zargin Kisan Kai: Kotu Ta Aike Da Ɗan Majalisar Tarayyar Najeriya Ado Doguwa Gidan Yari.

Page Visited: 112
0 0
Read Time:24 Second

Wata kotu ta tura Alhassan Ado Doguwa, gidan yari zuwa 7 ga watan Maris da muke ciki, kafin dawowa kotun, inda kutun za ta yi nazari kan bukatar lauyansa na ba da belinsa.

Ana zargin ɗan majalisar tarayya mai wakiltar Doguwa da Tudun Wada, ne da haɗa kai da wajen kisan kai, da kuma mallakar makami ba bisa ka’ida ba gami da cinna wuta a ofishin jam’iyyar NNPP da ke karamar hukumar Tudun Wada a jihar Kano.

Ƙarin bayani na nan tafe.

Average Rating

5 Star
0%
4 Star
0%
3 Star
0%
2 Star
0%
1 Star
0%

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *