Daga Suleman Ibrahim Modibbo
Rahotanni daga jihar Kaduna na cewa, Gwamnan jihar Kaduna Sanata Uba Sani ya amince da naira 72,000 a matsayin mafi ƙanƙantar albashi ga ma’aikatan jihar.
BBC ta rawaito, cikin sanarwa da sakataren watsa labarai na jihar, Ibraheem Musa ya fitar, ya ce ƙarin zai fara aiki daga watan Nuwamban da ke tafe.
Kotun Ɗaukaka Ƙara A Kaduna Ta Sanya Ranar Fara Shari’a Kan Rikicin Sarauta A Masautar Zazzau.
Babu Wata Barazana Game Da Ƙarancin Mai A Najeriya,-Manyan Dillalan Man Fetur.
Ƴan Kasuwar Man Fetur Sun Fara Siyen Man Daga Matatar Dangote.
Sanarwar ta ƙara da cewa gwamnan zai kuma samar da motocin sufuri kyauta ga ma’aikatan jihar, ta hanyar ba su motoci guda 100 masu amfani da iskar gas, domin kai su aiki, ya koma da su.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
An banka wa gidaje 24 da runbunan ajiyar hatsi wuta a jihar Jigawa bayan wani rikici ya ɓarke tsakanin Hausawa da Fulani.
-
Sojoji sun isa wasu ƙauyuka biyar a jihar Kebbi dan farwa Lakurawa, bayan sun kai harin da ya yi ajalin mutum 10.
-
Gwamantin Edo ta rushe gidan wani mutum saboda zarginsa da hannu a ayyukan garkuwa da mutane.
-
Gwamantin Kano ta ƙulla yarjejeniyar samar da sabbin motocin sufuri na zamani masu amfani da CNG.
-
Jam’iyyar PDP ta yi Alla wadai da dakatar da Sanata Natasha.