Notice: Constant DISALLOW_FILE_EDIT already defined in /home/martabaf/public_html/wp-config.php on line 98
Gwamnatin Jihar Adamawa Za Ta Tantance Ma'aikata. - Martaba FM Gwamnatin Jihar Adamawa Za Ta Tantance Ma'aikata. - Martaba FM

Daga Nuruddeen Usman Ganye

Gwamnan Kano jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri ya bayar da umarnin cewa duk ma’aikatan da ke aiki a ma’aikatun gwamnati da su gaggauta gabatar da takardun karatun su, domin tantance su.

Gwamnan ya bada umarnin ne a wata sanarwa da ya fitar a ranar Alhamis ta hannun babban sakataren yada labaran sa, Humwashi Wonosikou.

Ga cikakken rahoton wakilin mu a jihar Adamawa Nuruddeen Usman Ganye

Najeriya Ta Fi Samun Tsaro A Mulkin Tinubu -Nuhu Ribadu.

Gwamnatin Kano ta ciyo bashin biliyan 177.4 daga ƙasar Faransa.

By Moddibo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *