Daga Suleman Ibrahim Modibbo
A Najeriya hukumar kula da aikin Hajji ta kasar, NAHCON ta ce gwamnati ba za ta ba da tallafin aikin Hajji na 2025 ba.
Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa a wata sanarwa da mai magana da yawun hukumar, Fatima Sanda Usara ta fitar bisa aikin Hajjin 2025, ta ce “Babu tsarin rage kudin canji ga biyan kudin aikin Hajji ga Alhazai da ke karkashin jiha ko masu zaman kansu”.
Hakan na nufin idan Dalar Amurka ta ci gaba da zama a Naira 1, 650, kowanne Alhaji zai biya Naira Miliyan 10.
Fadar Shugaban Najeriya Ta Karrama Shugaban Makarantar Sakandare A Jihar Zamfara.
Kuskuren Jaridar Daily Trust Da Yadda Gaskiya Ta Bayyana Game Da Yarjejeniyar Samoa.
Kwanakin Bello Turji Sun Kusa Ƙare Wa- Sojin Najeriya.
A yayin da har yanzu hukumar NAHCON ba ta sanar da kudin aikin Hajjin na 2025 ba, sai dai wasu jihohin sun sanar da Naira Miliyan 8.5 a matsayin kafin Alkalami.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Masarautar Bauchi ta yi amai ta lashe kan soke hawan Sallah.
-
Kwastam ta kwace kuɗi kimanin naira biliyan 289 da aka boyi a katon ɗin yoghurt a Filin Jirgin Saman Abuja
-
Fasinjojin wata mota huɗu sun riga mu gidan gaskiya wasu kuma sun jikkata a jihar Borno.
-
Yan Sandan Jihar Kaduna sun kama Ƴan Daba bisa zargin kai wa masu ibadar Sallar Tahajjud hari.
-
Kotun Ƙoli ta raba gardama kan rikicin Sakataren jam’iyyar PDP na tarayyar Najeriya.