Gwamnatin Sokoto ta gargaɗi al’umma kan kwararar ƴan bindiga jihar.
Gwamnatin Sakkwato ta gargaɗi al’ummar jihar mazauna kan iyakoki da su yi hattara da ’yan bindiga da ke tserewa a sakamakon ragargazar da sojoji suka tsananta a kansu. Hakan na…
Gwamnatin Sakkwato ta gargaɗi al’ummar jihar mazauna kan iyakoki da su yi hattara da ’yan bindiga da ke tserewa a sakamakon ragargazar da sojoji suka tsananta a kansu. Hakan na…
Daga Fatima Suleiman Shu’aibu. Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa Sojojin Najeriya sun kashe Aminu Kanawa, wanda mataimaki ne ga shahararren ɗan bindigar nan da ke Arewa maso Yammacin Najeriya…
Daga Suleman Ibrahim Moddibo. Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya ce za a cigaba da luguden wuta a kan ƴanbindiga da ɓarayin daji da masu satar man fetur da sauran ɓata-garin…
Daga Sani Ibrahim Maitaya Shugaban rundunar tsaro ta kasa Christopher Musa, ya sanar da cewa kwanaki kaɗan ne suka ragewa riƙaƙƙen ɗan ta’adda Bello Turji a duniya. A cewar Christopher…
Wasu mazauna garin Zurmi da ke karamar hukumar Zurmi a jihar Zamfara sun karyata rade-radin da ake ta yadawa na kwace wasu motoci biyu dauke da makamai daga hannun sojoji…
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Rahotanni a Najeriya na cewa, an sake ganin bayyana riƙaƙƙen Ɗanbindigar nan Ɓaleri wanda ya addabi yankunan Zamfara, Sokoto, da Katsina, bayan Sojojin Jamhuriyar Nijar sun…