Aikin Da Aka Yi Na Gyaran Bakarantu Ba Gwamnatin Kano Ce Ta Yi Ba, Kuɗin AGILE Ne Na World Bank-Ƙiru.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Tsohon kwamishinan ilimi na jihar Kano a lokacin tsohuwar gwamnatin Ganduje, Muhammad Sunusi kiru, ya ce ba gwammatin Jihar Kano ce ke gyaran makarantu da ake…