Siyasa
-
Tsohon Gwamnan Jigawa Sule Lamiɗo Ya Caccaki Gwamnonin Arewacin Nijeriya Kan Zuwa Amurka.
Daga Fatima Sulaiman Shu’aibu Tsohon Gwamnan jihar Jigawa Alhaji Sule Lamido, ya caccaki Gwamnonin Arewacin Nijeriya da suka yi tafiya…
Read More » -
Gwamna Abba Ya Rantsar Da Ɗan Kwankwaso A Matsayin Kwamishinan Matasa Da Wasanni.
Daga Ƙasiyuni Kamfa. Gwamnan jihar Kano injiya Abba Kabir Yusuf, ya rantsar sabbin kwamishinoni guda 4 ciki har da ɗan…
Read More » -
PDP Za Ta Yi Babban Taron Ta Domin Warware Matsalolin Da Suka Dabaibaye Jam’iyyar.
Daga Auwal Kabir Sarari A Najeriya babbar jam’iyyar adawa ta PDP za ta gudanar da taron majalisar zartarwarta na kasa…
Read More » -
An Ɗage Zaman Shari’ar Cin Hanci Da Aka Fara Yi Wa Ganduje A Kano Zuwa Wata Rana.
Babbar Kotun jihar Kano mai lamba 4 ƙarƙashin mai Shari’a Usman Na’abba ta soma sauraron ƙarar da Gwamnatin Kano ta…
Read More » -
Atiku Ya Koka Da Ƙarin Kuɗin Wutar Lantarki Da Gwamnatin Tinubu Ta Yi Wa Ƴan Najeriya.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Tsohon mataimakin shugaban ƙasar Najeriya Atiku Abubakar, ya koka da ƙarin kuɗin wutar lantarki da gwamnatin…
Read More » -
Dan Majalisar Tarayya A Fagge, MB Shehu ya Raba Tallafin Naira Miliyan 5 Ga Yan Jam’iyyar NNPP.
Daga Sadiq Muhammad Fagge Dan majalisar wakilai mai wakiltar karamar hukumar Fagge a jihar Kano, Muhammad Bello Shehu, ya raba…
Read More » -
Kotun Daukaka Ƙara Ta Bayar Da Umarnin Sake Zabe Wasu Ƙananan Hukumomin Jihar Zamfara.
Daga Firdausi Ibrahim Bakondi Kotun daukaka kara da ke birnin Abuja ta soke zaben gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara.…
Read More » -
“Ka Mayar Da Hankalinka Kan Aikinka, Ka Kyaleni,” Cewar Matawalle Ga Gwamnan Zamfara.
Daga Firdausi Ibrahim Bakondi Karamin Ministan Tsaro, Dakta Bello Matawalle, ya shawarci Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara da ya…
Read More » -
Dubban Magoya Bayan Ɗan Takarar Gwamnan Jihar Kogi A Jam’iyyar SDP Sun Yi Cincirindo A INEC.
Daga Isa Magaji Rijiya Biyu Dandazon magoya bayan ɗan takarar gwamnan jihar Kogi a jam’iyyar SDP Murtala Ajaka, ne suka…
Read More » -
Ƴan Adawa Su Jira Zuwa Shekara Takwas, Muna Da Ƙwarin Gwiwa Ɗari Bisa Ɗari Abba Ne Zai Yi Nasara A Kotu,- Ahamd Abba Yusuf.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Akwai haske a tafiyar, kuma wannan gwamnati ta Abba Kabir Yusuf, ta nuna wa jama’ar Kano…
Read More » -
Ganduje Ya Fara Yi Wa Kwankwaso Ɓarna A Cikin Jam’iyyar NNPP.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Jagoran jam’iyyar NNPP a jihar Bauchi ya fice daga cikin ta tare da dukka ƴaƴan jam’iyyar…
Read More »