Daga Suleman Ibrahim Modibbo
Sojojin Isra’ila sun ce an kashe wani kwamandan da ke tuka wata tankar yaki a arewacin Gaza.
Rahotanni sun bayyana cewa tankar da Kanal Ehsan Daqsa ke ciki ce ta daki wani abin fashewa lokacin da suke kai hare-hare a Jabaliya.
Hezbollah Ta Fatattaki Sojojin Isra’ila A Ƙoƙarinsu Na Kutsawa Lebanon.
Ƙungiyar Hezbollah Ta Harba Rokoki Kan Runbun Jiyar Makaman Isra’ila A Tsakar Daren Jiya.
Za Mu Ɗauki Matakin Da Ya Dace Kan Isra’ila Ta Ƙarfin Tuwo.-Khamene.
BBC ta rawaito cewa, shi ne babban jami’in sojin Isra’ila da aka kashe a yakin da ake yi da Hamas.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Masarautar Bauchi ta yi amai ta lashe kan soke hawan Sallah.
-
Kwastam ta kwace kuɗi kimanin naira biliyan 289 da aka boyi a katon ɗin yoghurt a Filin Jirgin Saman Abuja
-
Fasinjojin wata mota huɗu sun riga mu gidan gaskiya wasu kuma sun jikkata a jihar Borno.
-
Yan Sandan Jihar Kaduna sun kama Ƴan Daba bisa zargin kai wa masu ibadar Sallar Tahajjud hari.
-
Kotun Ƙoli ta raba gardama kan rikicin Sakataren jam’iyyar PDP na tarayyar Najeriya.