Rundunar yansandan jihar Kano a Najeriya ta gurfanar da matashin nan Shafi`u Abubakar wanda ya cinnawa masallacin unguwar su wuta a yayin da ake Sallar Asuba, ga gaban wata kotu a jihar kano.
kusan mutum 15 ne suka mutu bayan tashin wutar.
karin bayani yana tafe…….
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Mutane 86 ne su ka yi ƙorafi a kan Shamsiyya -Yansanda.
-
Murna ta mamaye al’ummar Gaza byan cimma yarjejeniyar tsagaita ta dindindin.
-
Gwamnan Kano ya amince da murabus ɗin Kwamishinan Ma’aikatar Bibiya da tabbatar da Nagartar Aiki.
-
Gwamna Zulum zai saka tallafin man fetur ga manoman yankin da rikicin Boka Haram ya shafa.
-
Sarakunan da Fintiri ya naɗa bayan ƙirƙirar masarautu 7 a jihar Adamawa.