Labarai An yi jana’izar Alhaji Nasiru Ahli a birnin Kano, in da al’umma ke alhinin rashinsa Marigayi Alhaji Nasiru Ahli, ya rasu ne a daren ranar Juma’ar nan bayan ya yi By Moddibo / March 21, 2025
Labarai Gwamnatin Kano za ta gyara gine-ginen masallatan Juma’ar jihar. Gwamnan jihar Kano da ke Arewacin Najeriya Abba Kabir Yusuf, ya bayyana aniyar gwamnatin sa By Moddibo / March 17, 2025
Labarai Gwamnatin Kano za ta mayar da Masallacin Idin da ta yi rusau Cibiyar Taro ta Ƙasa da Ƙasa ta Addinin Musulunci. Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano a ranar Asabar, ya karɓi bakuncin manyan membobin By Moddibo / March 17, 2025
Labarai Abin da ya sa kotu ta dakatar da aiwatar hukuncin da ya tabbatar da naɗin Sunusi matsayin Sarkin Kano. Kwamitin alkalai uku karkashin jagorancin Mai shari’a Okon Abang, a ranar Juma’a sun dakatar da By Moddibo / March 14, 2025
Labarai Gwamantin Kano ta ƙulla yarjejeniyar samar da sabbin motocin sufuri na zamani masu amfani da CNG. Gwamnatin Jihar Kano ta kulla yarjejeniya da kamfanin Logistics Limited domin kaddamar da sabbin motocin By Moddibo / March 8, 2025
Labarai Gwamantin Kano ta ware naira biliyan 8 domin shirin ciyarwar Ramadan. Gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa gwamnatin sa ta ware Naira biliyan By Moddibo / March 2, 2025
Labarai Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Karɓar Ƙorafe-ƙorafe ta jihar ta tsare shugaban ƙaramar Ƙiru. Hukumar karɓar Ƙorafe-ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci ta Jihar Kano ta kama Shugaban Karamar By Moddibo / March 1, 2025
Labarai “Ya fi dacewa a rasa mutum 100 irin shugaban APCn Kano Abdullahi Abbas, fiye da a rasa Ata”-Dan Bilki Fitaccen ɗan siyasa kuma jigo a jam’iyyar APC a Kano, wanda ya taɓa zama shugaba By Moddibo / February 26, 2025
Labarai Yayin da Ƴansandan Kano su ka gargaɗi al’umma kan shiga cunkoso saboda barazanar tsaro gwamnatin jihar ta ce taron Mauludin Shehu Inyass ya na nan daram. Daga Suleman Ibrahim Modibbo. Gwamnatin Kano ta ce Mauludin Shehu Ibrahim Inyass da mabiya Ɗariƙar By Moddibo / January 24, 2025
Labarai Haɗin kai tsakanin al’umma a unguwanni ne zai kawo ƙarshen lalacewar tarbiyyar matasa – Muhammad Ƙassim. Daga Sadik Muhammad Fagge Shugaban gidauniyar Al Qasim Umar Warure Islamic Foundation, Alhaji Muhammad Kassim, By Moddibo / January 22, 2025
Labarai Za a Fara Aikin Gyaran Dama-Daman Kano ta Kudu Nan ba da Jimawa ba – Gwamnatin tarayya. Daga Fatima Suleiman Shu’aibu Gwamnatin tarayya ta bayyana za ta ci gaba da aikin gyaran By Moddibo / January 20, 2025
Labarai Mutane 86 ne su ka yi ƙorafi a kan Shamsiyya -Yansanda. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Rundunar ƴansanda a jihar Kano ta gurfanar da wasu matasa da By Moddibo / January 16, 2025
Labarai Gwamnan Kano ya amince da murabus ɗin Kwamishinan Ma’aikatar Bibiya da tabbatar da Nagartar Aiki. Daga Fatima Suleiman Shu’aibu Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya amince da murabus ɗin By Moddibo / January 6, 2025
Labarai Me Shamsiyya ta aikata `Yansanda Kano su ka kama ta da abokanta? Daga Suleman Ibrahim Modibbo Rundunar `Yansandan jihar Kano da ke Arewacin Najeriya ta ce, ta By Moddibo / January 2, 2025
Siyasa Sallamar da Gwamna Abba ya yi wa Sakataren Gwamnati da Kwamishinoninsa 5. Daga Fatima Suleiman Shu’aibu Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya sanar da gyare-gyare By Moddibo / December 13, 2024
Labarai Kano da Katsina, sun zama a sahun gaba wajen matsalar rashin isassun takardun kuɗi. Daga Fatima Suleiman Shu’aibu Jihohin Kano da Katsina, sun zama sahun gaba wajen matsalar rashin isassun takardun By Moddibo / December 10, 2024
Labarai Matuƙa Adaidaita Sahu za su dawo biyan haraji a Kano. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Gwamnatin jihar Kano da ke Arewacin Najeriya, za ta ci gaba By Moddibo / December 5, 2024
Labarai Hukumar Kashe Gobara ta jihar Kano ta tseratar da ran mutum 4 a cikin watan Nuwamba 3 sun rasu. Daga Suleman Ibrahim Modibbo. Wani rahoto da Hukumar Kashe Gobara ta jihar Kano da ke By Moddibo / December 4, 2024
Labarai Malaman Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Gwamnatin Kano sun tsunduma Yajin Aiki. Daga Fatima Suleiman Shu’aibu Ƙungiyar Malaman Kwalejin Fasaha reshen Jihar Kano, ta shiga yajin aikin gargaɗi By Moddibo / December 3, 2024
Labarai Kotu ta wanke wata tsohuwa daga zargin kisan kai da a jihar Kano. Daga Fatima Suleiman Shu’aibu Babbar kotun johar Kano, mai namba 11, ƙarkashin jagorancin Mai Justice By Moddibo / December 3, 2024
Labarai Gwamnan Kano ya gana da ƴan majalisar wakilai na Kano Kano sabuwar dokar haraji. Daga Fatima Suleiman Shu’aibu Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci zama na musamman By Moddibo / December 1, 2024
Labarai Gwamnatin Kano ta dawowa da Jami’ar Yusuf Maitama University sunanta na asali Northwest University. Daga Fatima Suleiman Shu’aibu Majalisar zartarwa ta gwamnatin jihar Kano ƙarƙashin jagorancin Gwamna Abba Kabir By Moddibo / November 29, 2024
Labarai Gwamnatin Najeriya za ta raba irin Alkama mai jure zafi ga manoma. Daga Fatima Suleiman Shu’aibu. Gwamnatin tarayyar Najeriya za ta rabawa manoma Irin alkama mai jure By Moddibo / November 29, 2024
Labarai Yansandan Kano sun ƙuɓutar da yarinyar da matahi ya yi garkuwa da ita ya nemi kudin fansa miliyan 3. Daga Fatima Suleiman Shu’aibu. Rundunar Ƴansandan Kano a Najeriya, ta ce ta samu nasarar kama wani matashi By Moddibo / November 29, 2024
Labarai An gano shinkafar da Tinubu ya bayar a raba ana canza musu buhu a Kano. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Wasu bayanai da ke fitowa daga birnin Kano na cewa Hukumar By Moddibo / November 26, 2024
Labarai Gwamnan Abba ya zargi gwamnatin Ganduje da cin hanci da rashawa da gazawa wajen tsara birane. Daga Fatima Suleiman Shu’aibu. Gwamnan jihar Kano da ke Najeriya Abba Kabir Yusuf, ya ƙaddamar By Moddibo / November 26, 2024
Labarai “Su na ɓata wa kan su lokaci ne kawai, kwanan nan kotu to kori shi kansa Kwankwason daga NNPP saƙon Madaki ga masu son a tsige shi. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Mataimakin shugaban marasa rinjaye na majalisar tarayyar Najeriya Aliyu Sani Madaki, By Moddibo / November 26, 2024
Labarai Ƴan majalisar wakilai na NNPP sun amince da tsige Ali Madaki a matsayin mataimakin shugaban marasa rinjaye. Yan majalisar wakilai 15 cikin 18 da aka zaba a jam’iyyar NNPP a jihar Kano By Moddibo / November 25, 2024
Labarai Sama da ɗalibai dubu 12 ne suka zana jarrabawar neman shiga Jami’ar Yusuf Maitama da ke Kano. Daga Suleman Ibrahim Modibbo A aƙalli sama ɗalibai 12,000 suka nuna sha’awarsu ta zama ɗaliban By Moddibo / November 25, 2024
Labarai Mataimakin shugaban Majalisar Dattawa ya raba Babura dubu 1 ga Ƴansandan Kano. Daga Sani Ibrahim Maitaya Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin ya bayar da tallafin By Moddibo / November 24, 2024
Labarai Matashi Ya Kashe Kansa Sanadin Sauraron Kiɗan Gangi A Kano. Daga Fatima Suleiman Shu’aibu Rundunar Ƴansandan jihar Kano da ke Arewacin Najeriya ta tabbatar da By Moddibo / November 18, 2024
Labarai Gwamnatin Kano Za Ta Fara Tantance Baƙi Ƴan Kasashen Waje Da Ke Jihar. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Gwamnatin jihar Kano ta kafa wani kwamitin ƙwararru da zai yi By Moddibo / November 5, 2024
Labarai APC Ta Gargaɗi Gwamnan Kano Kan Gudanar Da Zaɓe Ƙananan Hukumomi Gobe Asabar. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Shugaban jam’iyyar APC mai adawa a jihar Kano, Alhaji Abdullahi Abbas By Moddibo / October 25, 2024
Labarai Gwamnatin Kano ta ciyo bashin biliyan 177.4 daga ƙasar Faransa. Daga Suleman Ibrahim Modibbo A shirin ta na samar da ruwan sha, gwamnatin jihar Kano By Moddibo / September 26, 2024
Labarai Rashin adalci ne a bada rabon tallafin shinkafar Kano a hannun APC – Kwankwaso. Tsohon Gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana rashin gamsuwa kan yadda gwamnatin By Moddibo / September 9, 2024
Uncategorized Musulman Najeriya Sun Daga Tutar Mauludin Annabi S A W. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Wasu al’ummar Musulmai mabiya ɗariƙar Qadiriyya a jihar Kano da ke By Moddibo / September 6, 2024
Labarai Ƙungiyar Limamai A Najeriya Na Son Gwamnati Ta Gyara Matatun Mai Na Ƙasar. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Wata ƙungiyar limaman Juma’a mabiya ɗariƙar Qadiriyya a Najeriya sun Buƙaci By Moddibo / September 6, 2024
Labarai Gini Ya Danne Mutum 2 Sun Mutu A Jihar Kano. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Rahotanni a jihar Kano na cewa, an tabbatar da mutuwar mutum By Moddibo / September 5, 2024
Labarai Daga Ƙarshe Ɗan Ɗaban Da Ya Addabi Kano Abba Burakita Ya Mutu. Daga Suleman Ibrahim Modibbo A makon da ya gabata ne wasu al’umma a birnin Kano By Moddibo / September 2, 2024
Labarai Kotu: An Tsare Ɗan Jarida A Gidan Yari Kan Zargin Ɓata Sunan Gwamnan Kano Abba. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Wata Kotu a jihar Kano da ke Arewacin Najeriya, ta ba By Moddibo / August 31, 2024
Siyasa Aikin Da Aka Yi Na Gyaran Bakarantu Ba Gwamnatin Kano Ce Ta Yi Ba, Kuɗin AGILE Ne Na World Bank-Ƙiru. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Tsohon kwamishinan ilimi na jihar Kano a lokacin tsohuwar gwamnatin Ganduje, By Moddibo / August 27, 2024
Labarai Ambaliya: Mutum Kusan 50 Sun Rasu In Da Dubbai Suka Rasa Muhallansu A Najeriya. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Aƙalla mutum 49 ne suka mutu, sannan dubbai suka rabu da By Moddibo / August 27, 2024
Labarai Iyalan Sarkin Kano Ado Sun Ƙaryata Alaƙa Da Zainab Wadda Take Iƙrarin Ita Ɗiyar Sarkin ce. Daga Suleman Ibrahim Modibbo. Iyalan marigayi mai martaba Sarkin Alhaji Ado Bayero, sun nesanta kansu By Moddibo / August 24, 2024
Labarai Bidiyon Ɗan Bello: An Kama Shugaban Ƙaramar Hukuma Da Wasu Manya A Kano. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Hukumar karɓar ƙorafe-ƙorafe da yaƙi da cin hanci da rashawa ta By Moddibo / August 21, 2024
Labarai Za A Ɗauki Ma’aikata Sama Da Dubu 40 Domin Aikin Zaɓen Ƙananan Hukumomi A Kano. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Jihar Kano KANSIEC, ta ce By Moddibo / August 21, 2024
Siyasa NNPP Ta Umarci Masu Son Yi Takara A Jam’iyyar Su Ajiye Muƙamansu. Daga Suleman Ibrahim Modibbo A jihar Kano da ke Najeriya, jam’iyyar NNPP, ta yi kira By Moddibo / August 20, 2024
Labarai Za A Samu Ambaliyar Ruwa A Kano Da Katsina da Zamfara Da Wasu Jihohin Arewacin Najeriya. Daga Suleman Ibrahim Modibbo A Najeriya hukumar kula da yanayi ta ƙasar NiMet, ta yi By Moddibo / August 20, 2024
Siyasa APCin Kano Na Son EFCC Ta Yi Bincike Kan Bidiyon Ɗan Bello. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Jam’iyyar APC a jihar Kano, ta bukaci hukumar EFCC, da ta By Moddibo / August 19, 2024
Siyasa Da Gaske Ne Shugaban APC Ganduje Zai Yi Takarar Shugaban Ƙasa A Zaɓen 2027? Daga Suleman Ibrahim Modibbo A ranar Lahadi ne wasu hotuna suka karaɗe shafukan sada zumunta, By Moddibo / August 18, 2024
Kasuwanci Za Mu Kawo Ci Gaba A Kasuwar Kurna Babban Layi-Malikawa. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Zaɓaɓɓen shugaban kasuwar Kurna Babban Layi da ke ƙaramar hukumar Dala By Moddibo / August 18, 2024
Labarai `Kananan Hukumomi 14 Da Ke Cikin Hadarin Bala’in Ambaliyar Ruwa A Jihar Kano. Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya, NEMA, ta yi gargadin cewa garuruwa 362 a By Moddibo / August 16, 2024
Ilimi Makarantar KTC Ta Samu Tallafin Kujeru Na Miliyan 1 Daga Ƙungiyar Tsofaffin Ɗalibai Ta 2004. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Ƙungiyar tsofaffin ɗalibai ta makarantar Kano Teaching College KTC na shekarar By Moddibo / June 18, 2024
Labarai Yansanda Sun Gurfanar Matashin Da YA Cinna Wuta A Masallacin Garin Su. Rundunar yansandan jihar Kano a Najeriya ta gurfanar da matashin nan Shafi`u Abubakar wanda ya By Moddibo / May 20, 2024
Siyasa Gwamna Abba Ya Rantsar Da Ɗan Kwankwaso A Matsayin Kwamishinan Matasa Da Wasanni. Daga Ƙasiyuni Kamfa. Gwamnan jihar Kano injiya Abba Kabir Yusuf, ya rantsar sabbin kwamishinoni guda By Moddibo / April 18, 2024
Siyasa An Ɗage Zaman Shari’ar Cin Hanci Da Aka Fara Yi Wa Ganduje A Kano Zuwa Wata Rana. Babbar Kotun jihar Kano mai lamba 4 ƙarƙashin mai Shari’a Usman Na’abba ta soma sauraron By Moddibo / April 17, 2024
Labarai Tsarin Firaminista Ne Yafi Dacewa Da Najeriya-Aminu Dantata. Daga Sadiq Muhammad Fagge Shahararren ɗan kasuwar nan na Najeriya a jihar Kano, Alhaji Aminu By Moddibo / February 15, 2024
Labarai Gobara Ta Tashi A Ofishin Ƴansanda A Jihar Kano. An samu tashin gobara a ofishin Ƴansanda na a karamar hukumar Nasarawa a jihar Kano By Moddibo / February 12, 2024
Siyasa Dan Majalisar Tarayya A Fagge, MB Shehu ya Raba Tallafin Naira Miliyan 5 Ga Yan Jam’iyyar NNPP. Daga Sadiq Muhammad Fagge Dan majalisar wakilai mai wakiltar karamar hukumar Fagge a jihar Kano, By Moddibo / February 10, 2024
Labarai Sama Da Ɗalibai Miliyan 1.2 Ne Suka Amfana Da Gyara Da Faɗaɗa Makarantun Sakandare A Jihar Kano. Sama Da Ɗalibai Miliyan 1.2 Ne Suka Amfana Da Gyara Da Faɗaɗa Makarantun Sakandare A By Moddibo / February 1, 2024
Labarai Kotu Ta Tisa Kyeyar Uba Da Ɗansa Gidan Kaso Kan Zargin Kashe Limami A Kano. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Wata babbar kotun majlistare a Kano ta ba da umarnin tsare By Moddibo / January 10, 2024
Labarai Mutane Biyu Sun Jikkata, Yan Sanda Sun Kama 25, Saboda Awarar 300 A Kano. Mutum biyu sun jikkata sakamakon wani rikici da ya barke saboda awarar Naira 300 a By News Desk / January 6, 2024
Labarai Hukumar Tace Fina-finai Ta Wanke Maryam Yahaya Daga Zargin Bidiyon Rungume-rungume. Daga Zainab Adam Alaramma Hukumar tace fina-fina da daf’i ta jihar Kano ta wanke Jarumar By Moddibo / January 4, 2024
Labarai Akwai Buƙatar Al’ummar Kano Su Shiga Fafutukar Yaƙi Da Sauyin Yanayi- ACRESAL Kano. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Shugaban shirin Alkinta Muhalli da Yaƙi da Sauyin Yanayi na Bankin By Moddibo / November 26, 2023
Labarai Wani Mawaki Ya Maka BBC Hausa A Kotu, Da Neman Diyyar Miliyan 120 Wani mawakin Hausa mai suna Abdul Kamal ya maka Sashen Hausa na BBC a By News Desk / November 15, 2023
Labarai A Jihar Kano Kotun Musulunci Ta Yi Umarnin Coci Ta Rantsar Da Wani Kirista Da Littafin Bible. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Wata babbar kotun Shari’ar Musulunci da ke Kofar Kudu karkashin Mai By Moddibo / November 14, 2023
Tsaro Yan Sanda A Kano Sun Dauki Matakan Tsaro Gabanin Yanken Hukuncin Kotu Kan Zaben Gwamnan Jihar. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Rundunar ‘yan sandan Kano ta ce ta dauki dukkan matakan tsaro By Moddibo / November 14, 2023
Labarai Ko Dai Kamen Ƴan Gala Da Hisbah Ke Yi Bai Yiwa Hukumar Ta Ce Fina-finai Ta Kano Daɗi Ba? Daga Suleman Ibrahim Modibbo Hukumar Ta Ce Fina-finai ta jihar Kano da ke Arewacin Najeriya, By Moddibo / November 13, 2023
Labarai KAROTA Za Ta Tsare Wasu Jami’inta Kan Zargin Yawan Karɓar Kuɗaɗe A Hannun Direbobi. Daga Suleman Ibrahim Modibbo A jihar Kano da ke Najeriya, hukumar KAROTA mai kula da By Moddibo / November 9, 2023
Labarai Daga Suleman Ibrahim Modibbo Mazauna unguawar Dala da ke karamar hukumar Dala a jihar Kanon By Moddibo / November 7, 2023
Ilimi Gidauniyar AB Muƙaddam Ta Fara Bawa Ɗaruruwan Matsan Jihar Kano Horo Kan Kwamfuta A Kyauta. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Wata gidauniya da ke rajin taimakwa mabuƙata a jihar Kano ta By Moddibo / November 7, 2023
Labarai Sheikh Yusuf Ali Ya Yi Tasiri Ga Ɗimbin Jama’a A Tsawon Rayuwarsa- Tinubu. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Shugaba ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana alhininsa kan rasuwar By Moddibo / November 7, 2023
Uncategorized Siyasa Ƴan Adawa Su Jira Zuwa Shekara Takwas, Muna Da Ƙwarin Gwiwa Ɗari Bisa Ɗari Abba Ne Zai Yi Nasara A Kotu,- Ahamd Abba Yusuf. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Akwai haske a tafiyar, kuma wannan gwamnati ta Abba Kabir Yusuf, By Moddibo / November 7, 2023
Labarai Muna Roƙon Gwamnatin Kano Ta Taimake Mu Ta Gina Wajen Ƙyanƙyasar Kaji Da Haɗa Abincin Su- Masu Kiwon Kaji. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Ƙungiyar manoma da masu kiwo da saye da siyarwa kayan kiwo By Moddibo / November 6, 2023
Tsaro Raba Ƙasar Falasɗinawa Da Isra’ila Shine Zai Kawo Ƙarshen Rikicin Da Ke Tsakanin Su – Sheikh Qaribullah. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Shugaban Ɗariƙar Qadiriyya ta Afrika ya kashe al’umma Falasɗinawa da ake By Moddibo / November 6, 2023
Labarai Muna Roƙon Gwamnatin Najeriya Ta Dawo Da Tallafin Man Fetur,- Sheikh Qaribullah. Daga Suleman Ibrahim Modibbo A Najeriya shugaban Ɗariƙar Qadiriyya ta Afrika Sheikh Qaribullahi Nasiru Kabara, By Moddibo / October 31, 2023
Labarai Rawar Karya Kwankwaso: Kotu Ta Yankewa Ƴan Daudu Hukunci Bayan Ta Same Su Da Laifin Yin Rawa Da Shigar Mata. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Kotun shari’ar addinin musulinci da ke zaman ta, a hukumar Hisbah By Moddibo / October 31, 2023
Labarai Gwamnatin Kano Za Ta Kwato Gine-gine Da Filayen Dutsen Dala Da Wasu Suka Mallakawa Kansu. Daga Suleman Ibrahim Modibbo A jihar Kano da ke Arewacin Najeriya, sabon babban sakataren Ma’aikatar By Moddibo / October 26, 2023
Ilimi Gwamnatin Kano Za Ta Taimaki Manoma Da Masu Kiwo Cikin Kasafin 2024,- KNARDA. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Ma’aikatar bunƙasa aikin gona ta jihar Kano da ke Najeriya KNARDA By Moddibo / October 17, 2023
Ilimi Ɗaruruwan Ƴan Ƙaramar Hukumar Dala Za Su Amfana Da Ilmin Kwamfuta A Kyauta. Daga Suleman Ibrahim Modibbo An ƙaddamar da wani kwamitin lura da horar da matasa maza By Moddibo / October 17, 2023
Labarai TikTok: Kotu Ta Ɗaure Wani Matashi a Gidan Yari Kan Ɓata Sunan Sheikh Qaribullahi Kabara. Daga Suleman Ibrahim Modibbo Wata kutun majistiri mai lamba 82 da ke zamanta a ƙaramar By Moddibo / September 29, 2023