Gwamnan Bauchi Ya Buƙaci Gwamnatin Najeriya Ta Saki Yaran Arewa Da Take Tsare Da Su A Abuja.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo A wani saƙo da ya wallafa a shafin na Facebook mai taken #ArewaMuFarka gwamnan jihar Bauchi da ke Arewacin Najeriya Sanata Bala Muhammad Abdulƙadir, ya buƙaci…