Yansadan jihar Adamawa sun fara bincike kan wasu mutum 2 da zargin sun yi wa yara mata biyu Fyade.
Daga Suleman Ibrahim Modibbo Rundunar yansandan Najeriya reshen jihar Adamawa da ke Arewa masu Gabashin kasar, ta ce ta kama wasu mutum biyu da ake zargin su da yi wa…