Daga Suleman Ibrahim Modibbo
Gwamnan jihar Bauchi da ke Arewacin Najeriya Sanata Bala Abdulƙadir Muhammad, zai gabatar da kasafin kuɗin shekarar 2025 ga majalisar dokokin jihar a Yau Alhamis.
Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa mai ɗauke da sa hannun mai magana da yawun gwamnan Mukhtar M Giɗaɗo, wadda ya fitar a ranar Laraba a birnin Bauchi.
Sanarwar ta ce, miƙa kasafin kuɗin ya biyo bayan kudirin da majalisar zartarwar jihar ta yi ne kan kasafin kuɗin na shekarar 2025 a ranar Laraba 20 ga watan Nuwamba.
Gwamnan Bauchi Ya Buƙaci Gwamnatin Najeriya Ta Saki Yaran Arewa Da Take Tsare Da Su A Abuja.
Gidauniyar OVPCF Ta Tube Shugabanta Na Bauchi, Tare Da Sallamarsa Baki Ɗaya.
Ana ana sa ran Gwamnan zai miƙa kasafin kuɗin ne da misalin ƙarfe 10 na Safiyar wannan rana.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Masarautar Bauchi ta yi amai ta lashe kan soke hawan Sallah.
-
Kwastam ta kwace kuɗi kimanin naira biliyan 289 da aka boyi a katon ɗin yoghurt a Filin Jirgin Saman Abuja
-
Fasinjojin wata mota huɗu sun riga mu gidan gaskiya wasu kuma sun jikkata a jihar Borno.
-
Yan Sandan Jihar Kaduna sun kama Ƴan Daba bisa zargin kai wa masu ibadar Sallar Tahajjud hari.
-
Kotun Ƙoli ta raba gardama kan rikicin Sakataren jam’iyyar PDP na tarayyar Najeriya.