Daga Isa Magaji Rijiya Biyu
Dandazon magoya bayan ɗan takarar gwamnan jihar Kogi a jam’iyyar SDP Murtala Ajaka, ne suka yi cincirindo a ofishin hukumar zaɓen Najeriya mai zamanta INEC reshen jihar.
Rahotanni sun ce, sun taru a ofishin zaɓen ne domin nuna fushin su, s gami da Ƙalubalantar sakamakon zaben gwamnan jihar da ya baiwa APC nasara, inda INEC ta ce Usman Ododo ne ya yi lashe zaben.
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
NNPP ta nesanta ta da Kwankwasiyya da su ƙungiyoyi ta na mai gargadin su dena bayyana kansu a matsayin cikakkun ƴaƴan jam’iyyar.
-
PDP ta sake dage taron Kwamitin Zartaswar ta na Kasa (NEC) zuwa ranar 15 ga watan Mayu.
-
Mijin Sanata Matasha ya buƙaci Akpabio da ya girmama matar sa.
-
Tinubu ya ya tabbatar da cewa tattalin arziƙin Najeriya ya na farfaɗo wa.
-
Ba zan yi musayar yawu da El-Rufai ba,-Ribadu