Notice: Constant DISALLOW_FILE_EDIT already defined in /home/martabaf/public_html/wp-config.php on line 98
Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaddamar Sabuwar Tashar Mota Ta Zamani. - Martaba FM Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaddamar Sabuwar Tashar Mota Ta Zamani. - Martaba FM

Daga Sani Ibrahim Maitaya

Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal, ya ƙaddamar da aikin ginin tashar mota ta zamani a Gusau babban birnin jihar.

Gwamnan ya ce sabuwar tashar za ta samar da dimbin ayukkan yi ga al’umma.

A ranar Litinin aka ƙaddamar da aikin gina tashar ta zamani, a kan titin Sokoto zuwa Zaria a Gusau.

Ƙungiyar Kwadago Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jihar Zamfara.

Akwai Bindigogin AK47 Guda Dubu 60 A Sansanonin Ƴan Bindiga Ɗari 120 Cikin Jihohin Arewa Masu Yamma,-Rahoto.

Ƴan Bindiga Sun Halaka Askarawa 8 A Jihar Zamfara.

Sabuwar tashar za ta ƙunshi isassun wuraren ajiye motoci, da wuraren hutawa na direbobi, da ingantattun na’urorin tsaro, da tsarin bayar da tikitin shiga tashar.

By Moddibo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *