Sojojin Najeriya sun sheƙa ƴan bindiga 31 lahira a jihar Katsina.
Dakarun sojojin Najeriya sun kai farmaki kan ƴan bindiga da ke addabar wasu yankunan jihar Katsina, in da suka kashe 31 a hare-hare biyu daban-daban. Rahotanni sun nuna cewa farmakin…