Daga Suleman Ibrahim Modibbo
Mazauna unguawar Dala da ke karamar hukumar Dala a jihar Kanon Arewacin Najeriya, sun koka kan wani gidan Dambe da suka yi zargin wasu mutane da ba su san, ko su waye ba, sun fara ginawa a cikin Dutsen Dala, lamarin da suka ce zai iya jafa su cikin wani yanayi na rashin tsaro da lalacewa tarbiya.
Ita ma dai hukumar kula da tarihi da al`adu ta jihar kano ta ce bata da masaniya kan gina gidan damban.
Ga karin bayani
DALA DAMBE MARTABA FM
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Mutane 86 ne su ka yi ƙorafi a kan Shamsiyya -Yansanda.
-
Murna ta mamaye al’ummar Gaza byan cimma yarjejeniyar tsagaita ta dindindin.
-
Gwamnan Kano ya amince da murabus ɗin Kwamishinan Ma’aikatar Bibiya da tabbatar da Nagartar Aiki.
-
Gwamna Zulum zai saka tallafin man fetur ga manoman yankin da rikicin Boka Haram ya shafa.
-
Sarakunan da Fintiri ya naɗa bayan ƙirƙirar masarautu 7 a jihar Adamawa.