Labarai
Trending

Manyan Ayyuka Biyu Da Za Su Kai Shugaba Tinubu Ƙasar Saudiyya.

Daga Suleman Ibrahim Modibbo

Fadar gwamnatin Najeriya ta bayyana manyan dalilai guda biyu da za su kai shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu, ƙasar Saudiyya a cikin makon nan,

Ga ƙarin bayani da mataimaki na musamman ga shugaban ƙasa akan yaɗa labarai Malam Abdulaziz Abdulaziz ya yi wa manema labarai.

Ku saurari ƙarin bayanin sa.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button