Notice: Constant DISALLOW_FILE_EDIT already defined in /home/martabaf/public_html/wp-config.php on line 98
Raba Ƙasar Falasɗinawa Da Isra'ila Shine Zai Kawo Ƙarshen Rikicin Da Ke Tsakanin Su - Sheikh Qaribullah. - Martaba FM Raba Ƙasar Falasɗinawa Da Isra'ila Shine Zai Kawo Ƙarshen Rikicin Da Ke Tsakanin Su - Sheikh Qaribullah. - Martaba FM

Daga Suleman Ibrahim Modibbo

Shugaban Ɗariƙar Qadiriyya ta Afrika ya kashe al’umma Falasɗinawa da ake yi ya yi yawa, a don haka ya ce mafuta kawai shine abar kowace ƙasa ta ci gashin kanta.

Ya bayyana hakan ne babban taron Maubikin Qadiriyya da aka gabatar a birnin Kano a ƙarshen wancan makon.

Ku saurari ƙarin bayanin da ya yi

By Moddibo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *