Daga Suleman Ibrahim Modibbo
Ƙungiyar manoma da masu kiwo da saye da siyarwa kayan kiwo ta Gida-gida All Farmers Association, da ke jihar Kano ta roƙon gwamnan jihar Abba Kabir Yusuf da duk masu ruwa da tsaki a jiha, da su gina wajen ƙyanƙysar kaji da haɗa abincin su a jihar.
Shugaban ƙungiyar Malam Abba Hassan Dala, ne ya bayyana hakan da ya ke zantawa da ƴan Jarida a lokacin wani taron horarwa da ya shirya a birnin Kano.
Ku saurari ƙarin bayanin da ya yi mana
Abba Kaji
LABARAI MASU ALA'KA DA JUNA
-
Gwamnatin Kano ta tabbatar da za ta yi adalci da sauraron ƙorafe-ƙorafen al’ummar da aikin magance zai zayar ƙasa zai shafa a Bulbula tare da biyan diyya
-
Buba Galadima ya ƙaryata batun komawar Kwankwaso APC da Ganduje ya yi
-
NSCDC ta tura Jami’ai 415 a Zamfara don tabbatar da tsaro lokacin bukukuwan Easter
-
Ƴansandan Najeriya Najeriya sun cafke mutum biyu kan rikicin baya-bayan nan da ya afku a jihar Filato
-
Shugaba Tinubu ya ƙaddamar da sabon kwamitin ƙidaya